Fadar shugaban kasa
Rahotannin da ke shigowa sun nuna cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya shirya ganawa da jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwanwaso a Aso Villa.
A labarin nan, za a ji cewa alkaluma daga hukumar RMAFC sun bayyana wa 'yan Najeriya adadin kudin da ake biyan Shugaban Kasa da sauran jami'a a matsayin albashi.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya warware suk wata matsala da ta hana Gwamna Abba Kabir Yusuf shiga APC a ganawar da suka yi a fadarsa da ke Abuja.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Sun tattauna batutuwan tsaro, matar da aka kashe da 'ya'yanta a Kano da ayyukan cigaba.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa Shugaba Tinubu ya karbi bakuncin Gwamna Abba Kabir Yusuf, amma dai ba ta yi bayanin abin da suka tattauna ba.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano a Aso Rock Villa yayin da jita-jitar sauya shekarsa ke kara karfi.
A labarin nan, za a ji cewa 'kungiyar Atiku haske ta kori Abba Atiku Abubakar bayan ya rabu da tafiyar siyasar mahaifinsa, ya tafi wajen Bola Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dawo Najeriya makonni uku bayan barin kasar da sunan tafiya hutun karshen shekara, ya halarci taro a birnin Abu Dhabi.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta dakatar da raba ka'idojin aiwatar da dokar haraji saboda rashin tabbas.
Fadar shugaban kasa
Samu kari