Fadar shugaban kasa
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
A labarin nan za a ji cewa manyan jam'iyyun adawa a Najeriya sun yi martani ga kalaman fadar shugaban kasa da ta ce kila an yi kutse a cikin jami'an tsaro.
An zabi Shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, mai shekaru 46, a matsayin sabon Shugaban Hukumar Shugabannin Kasashe da Gwamnatoci na ECOWAS.
Jam'iyyar ADC ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya sauya manufofin tattalin arziki ko ya sauka, tana mai zargin gwamnatin APC da ƙara talauci da yunwa.
Rikici ya ɓarke kan shugabancin BCDA bayan an ce Dr Abdulrazak Namdas bai karɓi takardar naɗinsa ba duk da sanarwar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Daniel Bwala ya yi zargin cewa rikici tsakanin rundunar sojin kasa da ta sama a zamanin Muhammadu Buhari ya hana sojoji samun tallafin jiragen yaki a wasu hare-hare.
Daniel Bwala ya ce dakarun Najeriya sun kama wasu 'yan kasashen waje da ake zargi da hannu wajen haddasa rashin tsaro, amma gwamnati ta boye sunayen kasashensu.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na kara daukar jami'an tsaro, amfani da fasahar zamani da kuma fadada hadin gwiwa don tabbatar da tsaro
A labarin nan, za a ji Kenneth Okonkwo wanda shi ne Kakakin kamfen Atiku Abubakar da ya yi barazanar barin ADC idan ba a Ibo takara ba, ya yi wa kwaskwarima.
Fadar shugaban kasa
Samu kari