Fadar shugaban kasa
Mai taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan harkokin kasashen waje ya bukaci Majalisar dinkin duniya ta shiga gaba wajen warware rikicin Iran da Amurka.
Fadar Shugaban Ƙasa ta musanta jita-jitar da ke yawo cewa masu girki a fadar Aso Rock sun yi yunkurin sanya guba a abincin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya rattaba hannu a kan sabuwar dokar zabe ta shekarar 2026 kasa da awanni 24 bayan Majalisar tarayya ta amaince da ita.
Malaman Musulunci sun yi wa shugaban kasa Bola Tinubu rubdugu kan neman gafara da ya yi. Tinubu ya ce a masa afuwa idan ya yi laifi, malamai sun ce ba zai yiwu ba.
Bala Mohammed ya gana da Shugaba Tinubu a fadar Aso Rock, Abuja. Ya ce ya zo neman tallafin tsaro ne ba sauya sheƙa ba bayan Fintiri ya bar shi shi ɗaya a PDP.
Fadar shugaban kasa ta taso 'yan adawa a gaba kan sukar da suke yi wa dokar zabe ta shekarar 2026. Ta bayyana cewa abubuwan da suke fadi ba daidai ba ne.
A labarin nan za a ji cewa an gano manyan dalilan da suka jawo Shugaban kasa ya umarci Kayode Egbetokun ya yi murabus daga kujerar Sufeton Janar na yan sanda.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci a sauya kungin tsarin mulkin Najeriya domin samar da 'yan sandan jihohi a yunkurin magance matsalar tsaro.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga wayar da kan jama'a game da nasarorinsa yayin wani taron jakadunsa na Renewed Hope Ambassadors a Abuja.
Fadar shugaban kasa
Samu kari