
Malaman Izala da darika







An sanar da rasuwar matai mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala a jihar Filato, Sheikh Ibrahim Umar ya rasu bayan rashin lafiya. Za a masa jana'iza a Jos.

Kungiyar Izala reshen Jos ta shirya taron shekara a birnin tarayya Abuja. Tinubu, Atiku na cikin wadanda ka gayyata, za a nemi kudi Naira biliyan 1.5

Gwamnan Filato, Caleb Mutfwang ya ce ba hana kiran sallah a jihar Filato ba. Ya yi bayani ne bayan yada jita jitar hana Musulmai kiran sallah a jihar Filato

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Kalifan Tijjaniyya na duniya, Khalifa Sheikh Muhammad Mahi Inyass yayin da Kashim Shettima ya hadu da yan Izala.

Shugaban kungiyar Izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce al'ummar Musulmi na da kuɗin da za su ɗauki nauyin gagarumin taron Alkur'ani da aka shirya yi a Abuja.

Manyan malaman darikar Tijjaniya karƙashin Khalifa Mahiy Sheiƙh Ibrahim Nyass sun kai ziyara fadar shugaban ƙasa, sun yi sallah tare da Bola Tinubu.

Kungiyar Izala ta yi martani ga Sheikh Muhammad Bin Usman Kano kan masallacin Sahaba. Wanda ya gina masallacin ya ce sharrin shaidan ne ya kawo sabanin.

Wasu 'yan Izala a kafafen sada zumunta sun yi rubdugu da shugaban malaman Izala, Dr Ibrahim Jalo Jalingo kan bikin Qur'anic Festival da aka shirya a Abuja.

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana godiyarsa ga mahalarta maulidin Kano. Gwamnan ya yaba wa kokarin sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.
Malaman Izala da darika
Samu kari