Malaman Izala da darika
Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan, ya yi jimamin raauwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda ya bayyana a matsayin jagoran da ya koya tarbiyya.
A labarin nan, za a ji irin alakar da ta rika shiga tsakanin marigayi Sheikh Dahiru Bauchi tare da fitaccen malamin Tijjaniya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.
A labarin nan, za a ji cewa kafin rasuwarsa, Shehin Tijjaniya, Dahiru Usman Bauchi ya bayyana tarihin rayuwarsa, yawan yaransa da abin da ya fi so.
A labarin nan, za a ji yadda Shugabannin Najeriya a matakai suka bayyana matuƙar alhini a kan rasuwar Sheikh Ɗahiru Usman Bauchi da ya rasu a ranar Alhamis.
Shugaban malaman kungiyar Izala, Dr Ibrahim Jalo Jalingo ya yi ta'aziyyar rasuwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Mutane sun yi martani bayan maganar Dr Jalo.
Shugaban Majalisar Malaman musulunci a Kano, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce addu'a za ta kai waraka daga tashin hankalin da aka shiga kan barazanar Amurka.
Wata kungiyar malamai karkashin Concerned Ulama of Sunnah ta shigar da korafi kan Usman Dangungun da Shehu Mansur Kaduna kan zargin batanci ga Annabi SAW.
Kungiyar Musulmi mazauna Birtaniya ta gayyaci tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami da Shheikh Bala Lau domin su yi jawabi a taronta na shekara-shekara.
Fitaccen malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Ibrahim Aliyu, ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya dakatar da gangamin Yaumul Rasul a jihar Kano.
Malaman Izala da darika
Samu kari