Hukumar Sojin Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci hafsoshin tsaro su zage damtse su magance barazanar tsaron da ke kara taaowa a wasu sassan kasar nan.
An kashe fitaccen kwamandan ’yan bindiga Jankare a rikici da abokan ta’addanci a yankin Dutsenma, jihar Katsina, bayan sabani kan sarauta da hare-hare.
Rahotanni daga rundunar sojin Najeriya na nuna cewa sojojin da aka tsare kan zargin shirya juyin mulki a Najeriya sun karu zuwa 42, ana ci gaba da bincike a kansu.
Wata jarida ta kara tattaro bayanai kan sojoji 16 da ake zargin hukumomi sun tsare su ne bisa zargin hannu a shirin juyin mulkin da bai yi nasara ba.
Tsohon karamin ministan man fetur, Timipre Sylva ya karyata rahoton da ake yadawa cewa yana da hannu a zargin shirin kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Dakarun sojoji sun tarba yan bindiga ta sama da kasa, sun sheke sama da 80 lokacin da suka yi yunkurin kutsawa cikin jihar Kebbi ta iyakarta da Zamfara.
Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya umurci sababbin shugabannin rundunonin tsaro su haɗa kai da juna wajen tabbatar da zaman lafiya a ƙasar.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sunayen hafsoshin tsaron da ya nada kwanan nan ga Majalisar Dattawa domin tantance su da tabbatar da nadinsu.
A labarin nan, za a ji takaitaccen tarihin manyan hafsoshin tsaron Najeriya da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada bayan na baya sun bar aiki.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari