Hukumar Sojin Najeriya
A labarin nan, za a ji yadda wani jagora a jam'iyya mai mulki ta APC, Joe Igbokwe ya bukaci a raba A.M Yerima da kakinsa don ya yi tsayin daka yayin sa'insa da Wike.
A labarin nan, za a ji cewa hafsan sojan kasa, Laftanal Janar Waidi Shaaibu ya gana da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a karon farko bayan nada shi mukamin.
Majiyoyi masu karfi a yankun Tafkin Chadi sun bayyana cewa yan ta'adda sama fa 200 aka lashe a wani azababben artabu da ya faru tsakanin Boko Haram da ISWAP.
Sojojin Najeriya sun kubutar da mutane 86 da aka yi garkuwa da su tare da lalata sansanin Boko Haram/ISWAP a jihar Borno, inda suka kuma kama mutane 29.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore, ya gargadi gwamnatin Najeriya da kada ta raina nufin Shugaban kasar, Donald Trump wajen dakatar da kisan Kiristoci.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun shiga kauyen Doguwar Dorawa a karamar hukumar Bakori, jihar Katsina, sun yi wa mutum 2 yankar rago.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya nuna farin cikinsa bisa yadda jami'an tsaro suka tari yan bindiga lokacin da suka kai hari a yankin Shanono.
Kanal Mohammed Ma’aji, tsohon mai ba tsohon gwamna Timi Sylva shawara kan tsaro, na cikin wadanda ake zargi da jagorantar yunkurin juyin mulki a Najeriya.
Hukumar leken asiri ta gano N11bn a asusun wani kanal da ake zargi da hannu a yunkurin juyin mulki, lamarin ya kara tsananta bincike kan lamarin.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari