NLC
Yan kwadago sun yi Allah wadai da karin kudin fetur da ake cigaba da samu a Najeriya. NLC ta ce gwamnatin tarayya na shirin hura wutar rikici a Najeriya.
Sanata Adams Oshiomhole ya bukaci a kara mafi ƙarancin albashi zuwa sama da N70,000. Sanatan ya ce ana kara talaucewa a Najeriya duk da karin albashi da aka yi
Abba Kabir Yusuf ya ayyana N71,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi a Kano. A karshen watan Nuwamba za a fara biyan ma'aikata mafi ƙarancin albashi a jihar Kano
Gwamnatin jihar Katsina ta kaddamar da kwamitin da zai fidda tsarin yadda za a yi wa ma'aikata ƙarin albashi yayin da aiwatar da dokar sabon mafi ƙarancin albashi.
Jam'iyyar LP mai adawa a Najeriya ta musanta rade-radin cewa tana yiwa APC mai mulki aiki a boye bayan zargin da shugaban NLC, Joe Ajaero da Kenneth Okonkwo ke yi.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi wa yan kwadago sababbin alkawura kan karin kudin fetur. Gwamnatin Najeriya ta ce za ta tabbatar an yi karin albashi a dukkan jihohi.
Gwamnatin Najeriya ta amince za ta ɗauki wasu matakai da za su taimaka wajen rage tsadar sufuri da hauhawar kayan abinci a Najeriya a zamanta da ƴan kwadago.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu ya ce a watan Janairu, 2025, gwamnatinsa za ta fara biyan N100,000 ga ma'aikata a matsaƴin albashi mafi ƙaranci a jihar Legas.
Shugabannin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun sanya labule da gwamnatin tarayya. Ganawar na zuwa ne bayan an kara farashin man fetur a kasar nan.
NLC
Samu kari