NLC
Shugabannin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun sanya labule da gwamnatin tarayya. Ganawar na zuwa ne bayan an kara farashin man fetur a kasar nan.
Shugaban kungiyar TUC, Festus Osifo ya roki gwamnatin tarayya da ta dawo da farashin man fetur kamar yadda yake a watan Yunin 2023, kusan N450 kan kowace lita.
Yan kwadago sun ce za su zauna cikin shirin daukar mataki kan jihohin da suka gaza karin albashi zuwa N70,000. NLC ta ce za ta tabbatar an kara albashi a jihohi.
Bayan gwamnoni sun ki amincewa da mafi karancin albashin N60,000, 'yan Najeriya sun bayyana kuka kan yadda gwamnoni ke kawo koma baya ga ayyukan kasa
Gwamnonin Arewa sun yi alkawarinkarin karin alabshin ma'aikata zuwa N70,000 idan gwamnatin tarayya ta fara. A makon da ya wuce gwamnatin tarayya ta yi karin albashi.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fara biyan ma'aikata mafi karancin albashi na N70,000 a watan Satumba. Bola Tinubu ya fara biyan sabon albashi ne ga ma'aikatan tarayya.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) reshen jihar Akwa Ibom ta fara yajin aiki a fadin jihar. NLC ta fara yajin ne sakamakon tashin gwauron zabin da farashin fetur ya yi.
Kungiyar kwadago ta ce Bola Tinubu ya so biya musu kudin jirgi domin zuwa kasahe su ji kudin man fetur amma suka ki kar ace sun karbi cin hanci da rashawa.
Kungiyar kwadago ta ce N70,000 da za a biya ma'aikata ba za ta tsinana komai ba kasancewar an kara kudin fetur. Shugaban yan kwadago ya ce za su zauna da Tinubu
NLC
Samu kari