NLC
A labarin nan, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki yadda gwamnatin Bola Tinubu ke kokarin murkushe kungiyoyi masu zaman kansu.
Hukumar DSS ta tsorata da barazanar kungiyar NLC inda ta sake shugabanta, Kwamred Joe Ajaero mintuna kafin wa'adin da aka gwamnatin Bola Tinubu ya cika.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa tana ganin ba cire tallafin mai ba ne asalin abin da ya kawo tsadar man fetur, ya ɗora laifin kan karya darajar Naira.
Kungiyar kwadago ta bukaci Bola Tinubu ya rage kudin mai, rage kudin wutar lantarki, sake shugaban kwadago, Joe Ajearo da kuma fara biyan sabon albashi na N70,000.
A wannan labarin, kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bayyana damuwa kan halin da shugabanta, Kwamred Joe Ajaero a filin jirgi a Abuja a hanyarsa ta zuwa Birtaniya.
Bayanai sun fito kan dalilin kama shugaban kwadago da jami'an DSS suka yi a Abuja. An kama Joe Ajaero ne bisa kin amsa gayyatar yan sanda da jami'an DSS.
Kungiyar kwadago ta NLC ta shiga taron gaggawa bayan kama shugabanta, Joe Ajaero da jam'ian DSS suka yi a Abuja. NLC ta bukaci taimakon kungiyoyi.
Kungiyar kwadago ta yi martani bayan jami'an DSS sun kama shugaban kwadago, Joe Ajaero a birnin tarayya Abuja. Yan kwadago sun bukaci a daina cin zarafinsu.
Jami'an hukunar 'yan sandan farin kaya (DSS) sun cafke shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Joe Ajaero. An cafke Ajaero ne a flin jirgin sama na Abuja.
NLC
Samu kari