NLC
Kungiyar kwadago ta NLC reshen jihar Neja ta yaba wa Gwamna Bago kan aiwatar da sabon mafi ƙarancin albashi na N80000 wanda ya fi na sauran jihohin Arewa ta Tsakiya.
'Yan kwadago sun tafi yajin aiki a Kaduna, Nasarawa, Ebonyi da Cross River saboda gaza karin sabon mafi karancin albashi. NLC ta rufe ofis ofis a jihohin.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya sha alwashin cewa zai maye gurbin duk ma'aikacin da bai fita aiki ba na tsawon kwanak uku saboda yajin aikin NLC.
Ƙungiyar NLC reshen jihar Sokoto ta fasa shiga yajin aikin da aka shirya gudanarwa kan mafi karancin albashin ma'aikata. Ta ce ta gamsu da shirin gwamnati.
Kungiyar kwadago reshen jihohi akalla shida sun sanar da janyewarsu daga yajin aikin da NLC za ta shiga a jihohin da ba a fara biyan sabon mafi karancin albashi ba.
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da cewa ma'aikata za su fara cin gajiyar sabon mafi karancin albashi na N75,000 daga ranar 1 ga watan Disamba, 2024.
Ministan Kwadago, Dingyadi, ya bayyana cewa gwamnati za ta hana shiga yajin aiki ta hanyar tattaunawa da 'yan kwadago da samar da hanyoyin warwarewar matsaloli.
Gwamantin Jigawa ta ayyana N70,000 a mafi ƙarancin albashi. Za a rika ba ma'aikata bashin suna noma tare da rage musu farashin kayan abinci a shaguna.
Kungiyoyin ma'aikata a Kano sun fara yabawa gwamna Abba Kabir Yusuf bayan tabbatar da an fara biyan ma'aikata mafi karancin albashin N71,000 a fadin jihar.
NLC
Samu kari