NLC
Gwamnatin jihar Osun ta sanar da cewa ma'aikata za su fara cin gajiyar sabon mafi karancin albashi na N75,000 daga ranar 1 ga watan Disamba, 2024.
Ministan Kwadago, Dingyadi, ya bayyana cewa gwamnati za ta hana shiga yajin aiki ta hanyar tattaunawa da 'yan kwadago da samar da hanyoyin warwarewar matsaloli.
Gwamantin Jigawa ta ayyana N70,000 a mafi ƙarancin albashi. Za a rika ba ma'aikata bashin suna noma tare da rage musu farashin kayan abinci a shaguna.
Kungiyoyin ma'aikata a Kano sun fara yabawa gwamna Abba Kabir Yusuf bayan tabbatar da an fara biyan ma'aikata mafi karancin albashin N71,000 a fadin jihar.
Yan kwadago na barazanar tafiya yajin aiki a jihohin Katsina, Imo, Zamfara da Cross River a kan karin mafi ƙarancin albashi zuwa ranar 1 ga watan Disamba.
Kungiyar kwadago ta NLC ta umarci 'yan kungiyar a jihar Jigawa da sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani saboda gazawar gwamnati na fara biyan albashin N70,000.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) reshen jihar Katsina ta yi barazanar shiga yajin aikin sai baba-ta-gani a fadin jihar kan sabon mafi karancin albashi na ma'aikata.
Gwamnan jihar Cross Rivers, Bassey Edet Otu, ya yi kira da kungiyoyin kwadago na jihar da su hakura da shiga yajin aikin gargadi da suke shirin farawa.
Kungiyar kwadago ta ƙasa watau NLC ta ce wa'adin da ta ba gwamnatocin jihohi kan fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi yana nan daram, ta ce ba abin da ya sauya.
NLC
Samu kari