NLC
Gwamnan Benue ya yi karin mafi ƙarancin albashi zuwa N75,000 ga ma'aikata. Gwamnan ya ce ya kara albashi sama da yadda Tinubu ke biya a matakin tarayya.
Shugabannin ƙungiyar kwadago sun soki jihohin da ke jan kafa kan albashin N70,000, suna ganin hakan take hakkin ma’aikata ne a wannan mawuyacin lokaci.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan zai fara biyan sabon albashin daga watan Nuwamba.
Kungiyar kwadago ta ce yunwa ta fara haifar da cututtuka kama su kwashoko a Najeriya. NLC ya ce akwai bukatar fitar da tare tsaren kawo saukin rayuwa.
Kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta shirya fara yajin aiki a jihohin da ba su fara biyan sabon mafi karancin albashi ba. Ta ba gwamnonin jihohin wa'adi.
Kungiyar yan kwadago ta TUC ta musanta raɗe-raɗin da ake cewa gwamnatin Benuwai za ta biya N40,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata.
Shugaban NLC, Joe Ajaero a ranar Laraba ya ce su na sane da yadda yan kasa ke kara nutso a cikin talauci saboda yadda tattalin arziki ya sauya a Najeriya.
Yan kwadago sun yi Allah wadai da karin kudin fetur da ake cigaba da samu a Najeriya. NLC ta ce gwamnatin tarayya na shirin hura wutar rikici a Najeriya.
Sanata Adams Oshiomhole ya bukaci a kara mafi ƙarancin albashi zuwa sama da N70,000. Sanatan ya ce ana kara talaucewa a Najeriya duk da karin albashi da aka yi
NLC
Samu kari