NLC
Gwamantin Jigawa ta ayyana N70,000 a mafi ƙarancin albashi. Za a rika ba ma'aikata bashin suna noma tare da rage musu farashin kayan abinci a shaguna.
Kungiyoyin ma'aikata a Kano sun fara yabawa gwamna Abba Kabir Yusuf bayan tabbatar da an fara biyan ma'aikata mafi karancin albashin N71,000 a fadin jihar.
Yan kwadago na barazanar tafiya yajin aiki a jihohin Katsina, Imo, Zamfara da Cross River a kan karin mafi ƙarancin albashi zuwa ranar 1 ga watan Disamba.
Kungiyar kwadago ta NLC ta umarci 'yan kungiyar a jihar Jigawa da sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani saboda gazawar gwamnati na fara biyan albashin N70,000.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) reshen jihar Katsina ta yi barazanar shiga yajin aikin sai baba-ta-gani a fadin jihar kan sabon mafi karancin albashi na ma'aikata.
Gwamnan jihar Cross Rivers, Bassey Edet Otu, ya yi kira da kungiyoyin kwadago na jihar da su hakura da shiga yajin aikin gargadi da suke shirin farawa.
Kungiyar kwadago ta ƙasa watau NLC ta ce wa'adin da ta ba gwamnatocin jihohi kan fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi yana nan daram, ta ce ba abin da ya sauya.
Gwamnatin Bauchi ta sanar da lokacin fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi a karshe watan Nuwamba. Bala Muhammad ya ce zai biya hakkokin ma'aikata a jihar.
Gwamnan Benue ya yi karin mafi ƙarancin albashi zuwa N75,000 ga ma'aikata. Gwamnan ya ce ya kara albashi sama da yadda Tinubu ke biya a matakin tarayya.
NLC
Samu kari