Labaran tattalin arzikin Najeriya
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi watsi da bukatar bayar da belin jami'in kamfanin hada-hadar kuɗin intanet watau Kirifto, ta ce zai iya guduwa.
Kamfanin biyan kudi na Najeriya, Flutterwave, ya sake gamuwa da sharrin masu kutse, wanda ya kai ga asarar Naira biliyan 11, da aka tura zuwa wasu asusu.
Shugaban hukumar FIRS, Zacch Adedeji, ya bayyana cewa, hukumar ta samar da jimillar kudaden haraji na Naira tiriliyan 3.94 a watanni 3 na farkon shekarar 2024.
Majalisar dattawa ta zartar da kudurin dokar kafa hukumar raya Arewa maso Yamma. Idan aka kafa hukumar, za ta inganta rayuwa da farfado da tattalin arzikin shiyyar.
An shiga murna bayan samun ci gaba a kasuwan ƴan canji yayin da Naira ta sake farfaɗowa da kusan 4.04% a jiya Laraba 15 ga watan Mayu kan N1,459 a kasuwa.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta ɗauri damarar maka tsohon gwamnan CBN a gaban kotu kan badakalar sauya Naira.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Najeriya da Afrika, Aliko Dangote, shi ne na shida a jerin attajiran da suka fi kudi a masana’antar kere-kere. Ya doke attajirai 19.
Wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Osun, Olatunbosun Oyintiloye ya roki ‘yan Najeriya su kara hakuri da yadda shugaban kasa Bola Tinubu ke mulkin Najeriya.
Babban Fasto Iliya Babatunde Ayodele ya ba da fatawa ta rauhaniyya game da abin da ya ce zai inganta tattalin arzikin Najeriya karkashin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari