Labaran tattalin arzikin Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya ba ministocinsa sabon umarni kan nunawa yan Najeriya abin da suka tsinana yayin da gwamnati ke cika shekara daya a kan mulki.
Babban bankin Najeriya CBN ya umarci ƴan kasuwar hada-hadar musayar kuɗi su sabunta lasisi kuma ya yi sababbin sauye-sauye ga lasisi mai daraja ta farko da ta 2.
Tsaren-tsaren CBN na ci gaba da ɗaga kimar kuɗin Najeriya yayin da Dalar Amurka ta kara karyewa a kasuwar hada-hadar gwamnati ranar Talata, 21 ga Mayu.
Ministan kasafi da tsare-tsare a Najeriya, Atiku Bagudu ya fito fili ya ba ƴan kasar hakuri kan halin kunci da ake ciki inda ya kare matakan da Bola Tinubu ke dauka.
Babban Bankin Najeriya, CBN ya sake kara kudin ruwa a kasar daga 25.750 zuwa 26.25 bayan dakatar da biyan harajin tsaron yanar gizo da gwamnatin Bola Tinubu ta yi.
A Najeriya, darajar Naira ta sake yin sama inda ta karu da kusan N28 a jiya Litinin 20 ga watan Mayu a kasuwannin gwamnati inda hakan ke nuna karuwarta da 1.89%.
Wani mai sharhi kan harkokin siyasa kuma mamba a kungiyar Dattawan Arewa Farfesa Usman Yusuf, ya caccaki salon mulkin Bola Ahmed Tinubu a Najeriya.
Dan Najeriya ya saci wasu adadi na kudaden da suka kai $22,000 a Amurka, EFCC ta gaggauta daukar kudin tare da mikawa hukumar tsaron Amurka ta FBI.
Mawakin da ya fi kowa kudi a Najeriya, Ayodeji Ibrahim Balogun da aka fi sani da Wizkid ya tara makudan kudi da yawansu ya kai N44.6bn a shekarar 2024.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari