!["Tattalin arzikin 2023 ya ɗara na 2023 da kaso mai tsoka" Inji Gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bd81eff9760b4fd8.jpeg?v=1)
Labaran tattalin arzikin Najeriya
!["Tattalin arzikin 2023 ya ɗara na 2023 da kaso mai tsoka" Inji Gwamnatin Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/bd81eff9760b4fd8.jpeg?v=1)
![“Mutane 5 ne ke rike da akalar gwamnatin Tinubu,” Shugaban SDP ya ambaci sunaye](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f65803d94fa35ef8.jpeg?v=1)
![Tsadar rayuwa: DSS ta gano inda matsalar take, an cafke barayin abincin tallafi a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f257037fa3771fd0.jpeg?v=1)
![Tsadar rayuwa: Tinubu ya fadi lokacin da za a rabawa matasa tallafin Naira biliyan 110](https://cdn.legit.ng/images/360x203/c335e5fd037e016e.jpeg?v=1)
![Sakataren APC ya gano 'kuskure' a rahoton gwamnati kan tsadar kayayyaki a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fd3f3147e16d4709.jpeg?v=1)
!["Ba mu san dalilinku ba:" Gwamnonin APC sun tura sako ga matasa kan zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3d1f1a5779506baf.jpeg?v=1)
![Yaki da talauci: Tinubu ya yiwa jihohi 34 yayyafin N438bn ana shirin zanga zanga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b609d958640196b7.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje jihohi 34 da babban birnin tarayya da kudi har N438 biliyan domin rage radadi da matsin rayuwa da ake fuskanta.
![Bayan Tinubu ya fara yaki da tsadar rayuwa, an fitar da rahoton tashin farashin abinci a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e952c7f78127539b.jpeg?v=1)
Cibiyar kididdiga ta NBS ta fitar da rahoto kan jihohi da yankuna da aka fi tsadar kayan abinci a Najeriya. Abia, Legas, Abuja, Gombe suna cikin jihoh masu tsada.
![NPA: Hukumar kula da tasoshin ruwa ta tatso harajin da ya dara na kowane shekara](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9e3960b4efa4e0ef.jpeg?v=1)
Hukumar kula da tashoshin ruwa ta kasa (NPA) ta bayyana cewa ta yi nasarar tattarawa gwamnatin tarayya makudan kudin shiga a cikin shekara uku da ya kai N1.423trn.
![ANPPD: Kungiyar Afrika ta fada wa masu shirya zanga zanga abin da ya kamata su yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ec703589090091d3.jpeg?v=1)
Kungiyar rajin wanzar da zaman lafiya da ci gaba ta ANPPD ta shawarci masu shirin zanga-zanga da su dauki wani mataki na daban kafin daukar matakin.
![Fulani makiyaya za su shiga zanga zangar adawa da Tinubu? Miyetti Allah ta magantu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9b6594ded727ebf9.jpeg?v=1)
Kungiyar Fulani makiyaya ta bayyana cewa ba ta goyon baya kuma mambobinta ba zasu fito zanga-zanga da za a yi ƙasar nan kan yunwa da matsin rayuwa.
!["Na hakura": An fusata Aliko Dangote, ya fallasa wadanda suka fi shi tsabar kudi a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/321f18fe58bb4a63.jpeg?v=1)
Fitaccen attajirin Afrika, Aliko Dangote, ya ce akwai 'yan Najeriya da suka fi shi arziki. Su tattaro kudinsu daku Dubai da ƙasashen duniya su saka hannun jari.
![Gwamna ya yi gargadi, zai kakaba harajin ajiye ababen hawa a masallatai da coci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/04c1a85099a0452b.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Lagos ta shirya kakaba karbar haraji kan masu ajiye ababan hawa a wuraren ibada da sauran hanyoyi wanda ake sa ran zai fara aiki a watan Oktoba.
![Malami ya kasafta yadda karamin ma’aikaci zai karar da albashin N70, 000 a abinci a wata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1d579f981c359fb2.jpeg?v=1)
Bola Ahmed Tinubu ya amince a rika biyan kowane ma’aikaci akalla N70, 000 a wata. Za a ga yadda abinci zai lakume daukacin sabon albashin ma’aikaci a wata.
![Kwanaki 5 a jere darajar Naira na cigaba da ruguzowa a kasuwar canji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8967658165646610.jpeg?v=1)
Darajar Naira na ci gaba da faduwa a kasuwar gwamnati yayin da ta jera kwanaki biyar ta na faduwa ba kakkauta wa inda aka sayar da ita akan N1620.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari