Labaran tattalin arzikin Najeriya
Saudiyya ta fara raba tallafin abinci ga mutane 145,812 a Najeriya ta hanyar KSrelief da NEMA, inda jihohi biyar za su amfana da kwandunan abinci 24,302.
NADF ta fara rabon buhunan taki 100,800 ga kananan manoma a jihohin Arewa biyar domin rage kudin noma da kara samar da abinci karkashin shirin Renewed Hope FISP.
NEC ta amince da Naira biliyan 83.2 domin dakile ambaliya da bala’o’i, yayin da Kashim Shettima ya bukaci a bunkasa fitar da kayayyakin noma zuwa kasuwannin duniya.
Sarkin Kano, Mai Martaba Muhammadu Sanusi II, ya buƙaci kungiyar Tarayyar Turai ta ƙara tallafawa Kano da Najeriya a fannonin tsaro, lafiya da ilimi.
Gwamnatin tarayya ta ware kimanin N50m domin tallafa wa masu fama da cutar daji, inda za a ba kowane wanda ya cancanta akalla tallafin Naira 100,000.
Hukumar NCC ta fara nazarin kudin haɗa hanyoyin sadarwa tsakanin kamfanonin waya bayan shekaru takwas, lamarin da ka iya janyo ƙarin kuɗin kira da saƙonnin SMS.
Gwamnatin Najeriya ta ƙaddamar da shirin tallafin noman damina na 2026, inda manoma 50,000 za su samu tallafin takin mai rahusa a dukkan shiyyoyin Najeriya shida.
Rahoton cibiyar fasahar kudi ta Optasia ya nuna masu amfani da layukan waya a Afirka sun ci bashin kati na kusan Naira tiriliyan 4.6 a shekarar 2025.
Hukumar kididdiga ta kasa, NBS ta bayyana cewa hauhawar farashin kaya a Najeriya ta karu zuwa kashi 15.93 a watan Mayun 2026 duk da raguwar farashin abinci.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari