Labaran tattalin arzikin Najeriya
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta raba kimanin Naira biliyan 6.6 a jihar Imo karkashin shirin tallafin kudi na iyalai domin rage talauci a kasa baki daya.
Karancin ruwan sha ya addabi mazauna birnin Gombe. Inda jama'a ba su samun ruwa daga Dadin Kowa da ake harbo shi. Kudin ruwa ya yi tsada sosai a Gombe.
Kungiyar masu POS ta kasa a Najeriya ta yi barazanar dakatar da aiki a Najeriya. Sun bukaci bankin CBN da hukumar FCCPC su kawo musu dauki kafin daukar matakin.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana irin halin da matsalolin Najeriya suka jefa shi a ciki, kamar sauran yan kasa.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kama zama daya daga cikin manyan kamfanonin Afrika da za ta kafa sabon tarihi nan da shekarar 2030.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta gaji manyan ayyuka kuma tana kirkiro wasu sababbi a sassa daban-daban na kasar nan.
A labarin nan za a ji cewa sababbin dokokin haraji sun fara aiki a yayin da aka fara kaddamar da sabon tsarin lambar haraji ga dukkanin 'yan Najeriya.
Alhaji Aliko Dangote ya shigar da gwamnatin Najeriya karkashin Bola Tinubu kotu kan shigo da man fetur daga kasashen waje duk da cewa matatarsa na aiki.
Alhaji Aliko Dangote ya fadi yadda ya yi fama da mutanen da suka so durkusar masa da matatar mai da ya so ginawa a jihar Legas. Ya ce tun wajen samun fili yayi fama.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari