Labaran tattalin arzikin Najeriya
Wani jami'in matatar Dangote ya sanar da cewa ana saka tallafi a man fetur da dizil domin rage farashinsa a Najeriya. Sai dai ya ce hakan bai samu ba a man jirgi.
Masu ruwa da tsaki a harkar jiragen sama sun fara gargadi kan tashin farashin man jiragen sama a Najeriya. Ana fargabar hakan zai shafi farashin aikin Hajji.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Taiwo Oyedele ya kama aiki a matsayin Ministan Kuɗi da Tattalin Arziƙi yau 24 ga Afrilu, 2026, inda ya zayyana hanyoyin sauƙaƙa haraji da haɓaka tattalin arziƙi.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin karkatar da kuɗaɗen shiga, tana mai cewa fassarar rahoton Bankin Duniya da aka yi ba daidai ba ne a yau 19 ga Afrilu, 2026.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wasu mutum 15 da ake zargi barayi ne da ke shirin satar danyen man da za a kai matatar Dangote. An kama su da kayayyakin satar mai
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari