Labaran tattalin arzikin Najeriya
A labarin nan za a ji cewa kudin da asusun FAAC ke raba wa tsakanin gwamnatin tarayya na jihohi da kananan hukumomi ya kai akalla Naira tiriliyan 47.
Gwamnatocin jihohin Najeriya 33 sun kashe N512.10bn kan Gidajen Gwamnati, ofisoshin gwamnoni da tafiye-tafiye cikin watanni shida na farkon 2026.
Atiku Abubakar ya ce zai dawo da tallafin mai da ya yi niyya ga ’yan Najeriya, yana zargin gwamnatin Tinubu da ci gaba da ba dillalan man fetur rangwamen haraji.
Bankin Duniya zai hada ‘yan Najeriya miliyan 32 da wutar lantarki, miliyan 58 da ilimin fasaha, tare da tallafa wa manoma miliyan 9.5 nan da 2032.
Ganin buhu ya doshi N15, 000, FCCPC ta kaddamar da bincike mai tsanani a kan kamfanonin siminti saboda zargin magudi da dabarun tada farashi mai girma a Najeriya.
FMBN na ba ‘yan Najeriya lamunin kudin mallakar gida har N50m amma da kuɗin ruwa 6% na shekara. An fitar da sharudda da yadda ake neman lamunin NHF.
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Bola Tinubu ya ce kudaden cire tallafin man fetur na biyan albashi da tallafa manyan hanyoyi, yayin da NUPENG ta bukaci farfado da matatun mai da ma'ajiyoyi.
China ta yi alkawarin bai wa Najeriya tallafin yuan miliyan 200, sama da N40bn, domin ayyukan ci gaba da kuma karfafa hadin gwiwar kasashen biyu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari