Labaran tattalin arzikin Najeriya
Jam'iyyar ADC ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya sauya manufofin tattalin arziki ko ya sauka, tana mai zargin gwamnatin APC da ƙara talauci da yunwa.
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan dokar zartarwa kan kadarorin zamani, tare da kafa majalisa domin daidaita dokoki da kare 'yan Najeriya daga damfara.
Gwamnatin Yobe ta amince da kashe Naira miliyan 460.83 domin tallafa wa mata masu ƙananan sana'o'i, musamman masu soya ƙosai, da kayayyakin aikin sana'a.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta kaddamar da shirin rage talauci a Najeriya da za a kashe dala biliyan 3.05. Ministoci sun fadi yadda za a ba da tallafin.
Fitaccen mawaki a Najeriya, Davido, ya bayyana cewa yana kashe tsakanin dala 200,000 zuwa 300,000 a kowane wata wajen tafiyar da rayuwarsa da aikinsa.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya ƙaddamar da sabuwar kasuwar Modibo Adama a Yola, wadda aka sake ginawa da Naira biliyan 2.98 domin bunƙasa kasuwanci da ƙara kuɗaɗen shiga.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa kowa zai amfana da sauye-sauyen gwamnatinsa domin samar da ci gaba da wadata mai dorewa.
IMF ya tabbatar da hasashen bunkasar tattalin arzikin Najeriya zuwa 4.1% a 2026, amma ya ce hauhawar farashin kayan masarufi za ta kara talauci da karancin abinci.
Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya sanar da cewa ya zabi wani yanki na kasar Kenya da zai gina sabuwar matatar man fetur a Gabashin nahiyar Afrika.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari