Labaran tattalin arzikin Najeriya
Sakamakon tsadar rayuwa da radadin da talakawan Najeriya ke ciki, Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki Tinubu ya bude iyakokin kasar don shigo da abinci.
A yayin da Musulmi suka fara azumin watan Ramadan na bana, farashin kayan abinci a Abuja ya karu da kashi 95 cikin dari. Tinubu ya yi kira ga attajiran Najeriya.
Fasto Ayodele ya bayyana kadan daga abin da ya hango na matsala a kasar nan da kuma hanyoyin da za a bi don tabbatar da an warware duk wata matsala a yanzu.
Bankin CBN ya yi nasarar sayar da wasu takardun kudin baitul-mali na Naira tiriliyan 1.3 ga masu zuba jari na kasashen waje (FPI) a ranar Laraba, 6 ga Maris, 2024.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana shirinta na cimma matakin tara kuɗaɗen shiga da suka kai Naira biliyan 10 duk wata a jihar, shugaban KIRS ya yi jawabi kan haka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin da tattalin arzikin kasar nan yake ciki. Shugaban kasar ya yi nuni da cewa akwai fata mai kyau.
Shugaban hukumar kwastam ta ƙasa, Adewale Adeniyi, ya bayyana cewa tuni suka fara siyar da kayan abinci ga masu ƙaramin karfi domin fatattakar yunwa.
Wani malamin cocin Dunami a Uyo, babban birnin jihar Akwa Ibom ga tausayawa masu zuwa ibada cocinsa bisa wahalhalu da tsadar rayuwar da aka shiga a ƙasar nan.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegn Obasanjo ya nemo wa kasar hanyar fita daga matsalar tsadar kaya inda ya ce a nemi shawarar kasar Zimbabwe.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari