
Labaran tattalin arzikin Najeriya







Ana ci gaba da samun sabbin attajirai a nahiyar Afrika a wannan lokacin da ake ci gaba da fuskantar tsadar dalar Amurka a duniya kuma nahiyar na kaduwa a haka.

Rahoton da muke samu daga jihar Zamfara na bayyana cewa, wasu 'yan bangan siyasa sun lalata ginin cibiyar gwamnati ta NBTI a lokacin murnar lashe zaben gwamna.

Yanzu muke samun labarin yadda na'urorin BVAS na tantance kuri'u suka yi batan dabo a jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya. Rahoto ya bayyana yadda abun ya faru.

Shugaban kasa Muhammad Buhari ya fadi abu daya da yake so Tinubu ya ci gaba da yi ko da kuwa ya bar mulki a tsakiyar shekarar nan da aka yi zabe a kasar nan.

Najeriya ta shiga jerin kasashen da ba a iya samun kudi a ci rance saboda hauhawar kudin ruwa da kasashen ke fuskanta. Mun kawo jerin kasashen har guda 10.

Tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana yadda aka yi kuskure wajen sauya fasalin kudi da aka dauko a wannan shekarar da kuma irin yadda aka samu kuskuren.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari