Labaran tattalin arzikin Najeriya
Bankin CBN zai yi sanadiyyar da gwamnatin tarayya za ta samu biliyoyi na kudin shiga. Harajin tsaron yanar gizo zai kawowa Najeriya Naira biliyan 50 a 2024.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za ta fara sa ido kan wasu 'yan kasuwa a kasar nan domin tabbatar da cewa ba a cutar masu sayen kayayyaki.
Hukumar kididdiga ta ƙasa (NBS) ta bayyana cewa an fara samun sauƙin farashin kayayyaki a Najeriya a watan Agusta, 2024 idan aka kwatanta da watan Yuli.
Taliya ta gagari 'yan Najeriya da dama, inda aka koma sayen rabin leda a daidai lokacin da Najeriya ke ci gaba da samun manyan kudade afannin haraji.
Gwamnatin Najeriya ta samu manyan kudade daga kamfanonin kasashen waje da 'yan Najeriya ke hulda dasu. An bayyana adadin kudaden da aka samu daga garesu.
Rahoton nan ya kawo bayanin bashin da sauran kasashe suka karbo a bankin duniya. Ana bin Najeriya makudan kudi a kasashen waje saboda bashi da aka lafto.
A wannan labarin, za ku ji yadda gwamna Dapo Abiodun na jihar Ogun ya bayyana cewa gwamnatinsa na shirin daukar matakan saukaka tsadar abinci da ake fama da shi.
Hadimin shugaban kasa a bangaren tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya fadi hanyar farfado da tattalin arziki inda ya ce dole sai an dakile fasa kwaurin mai zuwa ketare.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta ce babu maganar karin harajin VAT zuwa 10%, kamar yadda Ministan tattalin arziki, Wale Edun ya tabbatar.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari