
Gasar kwallo







Kasar Morocco ta samu nasara kan Portugal da ci ɗaya mai ban haushi, ta zama ƙasa ta farko daga nahiyar Afirka kuma Larabawa na farko da suka kai Semi Final.

Yayin da ake ci gaba da wasannin World Cup, mata a kasar Ingila sun ce kallon kwallon ya fi dadi a Qatar, domin kuwa babu mazan da suka sha barasa suke barna.

Kungiyar Al-Nassr tana neman Cristiano Ronaldo. N91,218,032,800 suna jiran Ronaldo a kungiyar, a halin yanzu bai da kulob din da zai rika buga kwallon kafa.

Bayan shekaru birjik da jin Celestine Babayaro shiru, kyakyawan hotonsa tare da iyalansa ya bayyana. Zakaran kwallon kafan mai shekaru 44 ya birge masoyansa.

Ghanim Al Muftah, matashi mai lalurar nakasa ya bude taron cin kofin duniya da kalamai masu ratsa zuciya da kuma karatun al-Qur’ani mai girma. Ya tsuma zukata.

Wani dan Najeriya ya shahara a shafukan soshiyal midiya bayan ya yi hasashen cewa Saudiya zata lallasa Argentina da ci biyu da daya. Hakan ya faru yadda ya ce.

‘Dan Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, Bashir El-Rufai, yayi kira ga hukumomin Qatar da su kama, gurfanarwa tare da halaka duk wanda ta kama da giya a filin wasa.

dan wasan wanda ya sawa kasar ingila riga yace ayana alfaharin kasancewarsa a matsayin da zai iya taimakawa wasu domin ganin sun kai ga nasa a rasyuwarsu ta yau

Saura mako daya a fara gasar kwallon duniya a kasar Qatar, kasashen 32 da zasu hallara sun fitar da sunayen yan kwallon da zasu wakilcesu a gasar kwallonn.
Gasar kwallo
Samu kari