Hukumar Sojin Saman Najeriya
Gwamnatin jihar Neja ta gargadi mazauna wasu yankunan jihar kan su guji zuwa gonakinsu domin gujewa taka ababe masu fashewa da 'yan ta'adda suka binne.
NAF ta kai hare-haren sama a Neja, ta kashe shugabannin JAS, ta lalata makamai, lamarin da aka ce ya tilasta mahara guduwa zuwa Birnin Gwari, Jihar Kaduna.
Rundunar sojojin saman Najeriya (NAF) ta yi ruwan bama-bamai kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa.
Rundunar tsaron Najeriya ta cigaba da da hada kai da sojojin Najar wajen yaki da 'yan ta'adda duk da sabanin siyasa da aka samu tsakanin Tchiani da Tinubu.
Hafsun sojin saman Najeriya ya ziyarci Qatar domin lalubo dabarun zamani wajen yaki da 'yan ta'adda. Kamfanin Qatar zai taimaka wajen yaki da 'yan bindigar Najeriya
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hari kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da lalata makamai masu yawa.
Wata mata ta bayyana yadda iyayenta suka kone kurmus tare da 'yan uwanta bayan harin da jirgin Soji ya kai a Gidan Sama da Runtuwa, Silame, Jihar Sokoto.
Shugaban Nijar, Abdourahamane Tian ya zargi Najeriya da cin dunduniyar kasarsa inda ya yi zargin Faransa da zubo masu yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Rundunar sojin saman Najeriya watau NAF ta ce jirgin sama bai kai farmaki ba sai da aka tabbatar da wuraren biyu na da alaƙa da ƴan Lakurawa a jihar Sakkwato.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari