Hukumar Sojin Saman Najeriya
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a jihar Borno. Sojojin sun yi ruwan wuta kan miyagun a cikin daji.
Wani sojan saman Najeriya, Abdulrashid Muhamad ya harbe dan tsohon shugaban sojojin saman Najeriya mai suna Aminu a birnin tarayya Abuja ya sace motarsa.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawan gaske a wasu hare-hare a jihohin Kaduna da Zamfara.
Dakarun rundunar sojojin sama sun samu nasarar hallaka manyan kwamandojin 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun kashe su ne a wasu hare-hare ta sama.
Rundunar sojan saman Najeriya ta yi luguden wuta kan Boko Haram a Dutsen Mandara da ke jihar Borno. Ta wargaza wajen hada bom din yan ta'addar yayin harin.
Sojoji sun tarwatsa mutane a wajen Mai shayi sun kwashe masa burodi da madara. Wani mazaunin unguwar Dorayi, Magaji Kabiru Getso ya yi wannan ikirari.
Rundunar sojin saman Najeriya ta tabbatar da halaka 'yan bindiga a dajikan kananan hukumomin Giwa da Igabi a jihar Kaduna. Hakan ya faru ne cikin makon da ya gabata.
Rundunar sojojin Najeriya ta jaddada matsayarta na rashin yi wa jami'anta katsalandan kan addininsu. Rundunar ba ta nuna wariyar addini yayin aikinsu.
Hukumar lura da zirga zirgar jiragen sama a Najeriya (NCAA) ta kwace lasisin wasu kamfanonin jiragen sama guda 10 bisa saba dokokin aiki da suka yi.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari