Hukumar Sojin Saman Najeriya
Babban hafsan tsaron ƙasa, CDS Janar Chirstopher Musa ya ba da umarnin yin bincike don gano gaskiya kan zargin mutuwar shugabannin Okuama a hannun sojoji.
Fasinjoji da dama sun shiga tashin hankali. Jirginsu ya samu matsala ya na dab da sauka a Abuja. An garzaya da wasu aibiti a cikin gaggawa domin duba lafiyarsu.
Rundunar Sojan Sama ta Najeriya ta sayi jiragen Alpha Jet 12 daga Faransa. Jiragen Alpha Jets na da taimakawa ayyukan sojin saman wajen kai harin kusa
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai hari kan sansanin 'yan ta'adda a Rugan Mai Taru, jihar zamfara, inda ta hallaka 'yan ta'adda da dama tare da lalata sansanin su.
Rundunar sojin Najeriya ta saki wuta kan yan ta'addar Boko Haram a jihar Borno.Jirgin sojojin sama ya saki boma bomai kan tarin yan ta'addar Boko Haram.
Ministan tsaron Najeriya ya ce dakarun sojojin Najeriya sun fara fatattakar ƴan ta'addan Lakurawa, waɗanda suka fara kai hare-hare a jihohin Kebbi da Sokoto.
Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba sojoji za su shafe babin ƴan bindiga a Arewa maso Yammacin Najeriya.
Dakarun sojojin saman Najeriya da ake aikin samar da tsaro sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Zamfara. Sojojin saman sun yi ruwan bama-bamai kan bata garin.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Kaduna. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun sheke 'yan bindiga masu yawa.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari