Hukumar Sojin Saman Najeriya
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar kashe ƴan bindiga masu yawayayin da suka tura jirgi ya yi luguden wuta sansanonin ƴan bindiga a Katsina da Kaduna.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja ya zayyana sunayen wa wasu hukumomi da ma’aikatun gwamnati da zai katse wutar su saboda rashin biyan kudin wutar.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a jihohin Borno da Katsina a Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa dan ta'addan Boko Haram, Alhaji Wosai ya tsere daga mabuyar tawagarsa tare da mika wuya ga sojojin da ke atisayen 'Hadin Kai' a Borno.
Dakarun sojojin saman Nijeriya sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda tare da halaka wasu da dama a hare-haren da suka kai Borno, Neja da yankin Niger-Delta.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'addan da suka addabi mutane a jihar Neja. An hallaka tsagerun tare da lalata maboyarsu.
Wasu mahara sun yi kwantan ɓauna, sun halaka babban kwamandan rundunar dojoji a yankin ƙaramar hukumar Kanƙara a jihar Katsina ranar Alhamis da ta wuce.
Wani luguden wuta da aka yi ya hallaka mutane da-dama a wani kauye da ke jihar Zamfara. Hakimin Dogan Daji a Muradun ya ce mutanensu aka kashe ba 'yan bindiga ba.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa gana shirye shiryen gina gidaje domin bawa sojojinta bayan sun yi ritaya. Laftanar Janar Taoreed Lagbaja ne ya shaida hakan
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari