Hukumar Sojin Saman Najeriya
Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamna a jihar Benue na soja, AVM Adebayo Hameed Lawal (Mai ritaya) ya rasu a jiya Lahadi za a masa janaza a yau Litinin.
Gwamnatin tarayya ta bakin rundunar sojin saman Najeriya ta ce za ta mallaki sababbin jiragen sama guda 50 domin karfafa yaki da ‘yan ta’adda a fadin kasar
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar ragargazar ƴan bindiga sama da 100 a wani samame da jirgin yaƙin sojojin da kai sansanin ƴan bindiga a yankin Faskari.
Rundunar sojin saman Najeriya ta kai samame maɓoyar ƴan bindiga a yankin ƙaramar hukumar Bakori da ke jihar Katsina, an kashe ƴan ta'adda kimanin 29.
Rundunar sojin Najeriya ta ba da umurnin gaggawa kan binciken jami'anta da suka ci zarafin farar hula a Legas. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya ba da umurnin
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar kashe ƴan bindiga masu yawayayin da suka tura jirgi ya yi luguden wuta sansanonin ƴan bindiga a Katsina da Kaduna.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja ya zayyana sunayen wa wasu hukumomi da ma’aikatun gwamnati da zai katse wutar su saboda rashin biyan kudin wutar.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a jihohin Borno da Katsina a Arewacin Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa dan ta'addan Boko Haram, Alhaji Wosai ya tsere daga mabuyar tawagarsa tare da mika wuya ga sojojin da ke atisayen 'Hadin Kai' a Borno.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari