Hukumar Jin dadin yan sanda
A labarin nan, za a ji cewa ƙungiyar kare hakkin ɗan adam ta Amnesty Int'l Ta yi tir da yadda jami'an tsaron kasar nan, musamman DSS suka kama matashin Ghali.
Rundunar ‘yan sanda a Katsina ta dakile hare-hare biyu da aka kai a Sabuwa, inda ta ceto mutum 28. Amma 'yan ta'adda sun kashe mutane uku a harin.
A labarin nan, za a ji yadda jami'an rundunar ƴan sandan Kano suka fita gagarumin aikin da ya ba su nasarar tarwatsa wa da cafke wasu daga cikin ƴan daban jihar.
Ana zargin Abubakar Ijidai ya kai hari kan tsohuwar budurwarsa da mahaifiyarta a gona, ya kashe mahaifiyar, sannan ya tsere. ‘Yan sanda na ci gaba da bincike.
A labarin nan, za a ji cewa jama'ar gari sun fusata bayan wata mata mai suna Esther Gambo ta kashe yara biyu; Khadija Sama’ila da A’isha Dahiru a Bauchi.
Rundunar ‘yan sandan Adamawa ta kama mutum 567, ta ceto yara 13 da aka yi safararsu, yayin da ta kwato makamai da kayayyaki. An saki sunayen masu laifi.
Omoyele Sowore, Dan Bello da wasu tsofaffin 'yan sanda sun fara gudanar da zanga zanga a Abuja da sauran jihohi 36 domin samar da walwalar yan sanda da kudin fansho.
Matashi Kelvin Ubakpororo ya amsa laifin kashe budurwarsa a Sapele saboda rikicin da suka yi. Ya bayyana cewa ba ya cikin hayyacinsa lokacin da ya aikata kisan.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Kano ta fara samun nasara a kan wasu daga cikin mutanen da ake zargin suna da hannu a wajen rikicin Kofar Kudu.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari