
Hukumar Jin dadin yan sanda







‘Yan sandan jihar Imo sun kama masu safarar yara, inda suka ki karbar cin hancin N1m, kuma suna ci gaba da bincike kan wata babbar cibiyar safarar yara.

Rundunar 'yan sanda sanda ta kama Alhassan Isa da ake zargi da satar mota a Jigawa, kuma ya amsa laifinsa, yayin da ake shirin gurfanar da shi gaban kotu.

Rundunar 'yan sanda ta ayyana Hafsat Kabir da Baba Sule a matsayin wadanda ake nema ruwa a jallo. 'Yan kasa na iya cafke su tare da mika su ga hukuma mafi kusa.

Rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da sanarwar cewa za ta fara daukan aikin 'yan sanda a shekarar 2025. An bayyana matakin da masu neman aiki za su bi.

Wasu da ake zargi da kisan dan majalisar Anambra sun tsere daga hannun ‘yan sanda. Kwamishinan 'yan sanda ya tura jami’ai don kamo su tare da hukunta masu sakaci.

An tsinci gawar Sufera Haruna Mohammed a wani dakin otal a Ogun. An fara bincike don gano macen da suka shigo tare da shi da sanin musabbabin mutuwarsa.

Rundunar 'yan sandan Katsina ta sanya dokar takaita zirga-zirga daga karfe 6 na safe zuwa 4 na yamma ranar Asabar. Wannan zai kawo zaman lafiya yayin zaben ciyamomi.

Rikici ya barke tsakanin ’yan sanda da sojojin sama a Delta kan sakin wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi. Ana binciken lamarin don shawo kan matsalar.

Kwamitin majalisar dattawa ya binciki Sufeto-Janar kan bacewar bindigogi 178,459, ciki har da bindigar AK-47 guda 88,078, yana mai kira a gano inda suka ke.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari