Hukumar Jin dadin yan sanda
Sufetun Janar na ‘yan sanda Olukayode Disu ya yi babban garambawul a rundunar, inda ya tura manyan jami’ai 64 zuwa sababbin mukamai a fadin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu ƴan ta'adda su shida sun shiga Kibiya, inda su ga dauke Sakataren mulki na karamar hukumar kan idon iyalansa da Sallah.
A labarin nan, za a ji cewa za a samu gagarumin sauyi bayan da Sufeton yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun ya sanar da cewa ya yi murabus daga mukaminsa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin AIG Tunji Disu a matsayin mukaddashin sufeto janar na rundunar yan sandan Najeriya yau Talata.
Rundunar yan sanda a jihar Enugu ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 11 bayan wata babbar bishiya ta fado kansu bayan sun tsaya a karkashinta suna tafiya.
Hukumar kula da fanshon 'yan sanda ta sanar da cewa wasu jami'ai za su zajiye aikinsu a cikin shekarar 2026. Ta bukaci su gyara takardunsu yadda ya dace.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna na ziyarci yankin da 'yan ta'adda suka kai wa hari, tare da alkawarin ceto su daga hannun miyagu.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasara wajen kama mutane uku da ake zargi da kashe Fatima Abubakar da yaranta shida a Chiranchi.
Rikicin mai gida da yaron shago a Gombe ya jawo kisa bayan zargin sata, marigayin ya rasu makonni bayan aurensa da ya yi a watan Disambar 2025 da ta gabata.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari