Hukumar Jin dadin yan sanda
Rundunar yan sanda a jihar Enugu ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 11 bayan wata babbar bishiya ta fado kansu bayan sun tsaya a karkashinta suna tafiya.
Hukumar kula da fanshon 'yan sanda ta sanar da cewa wasu jami'ai za su zajiye aikinsu a cikin shekarar 2026. Ta bukaci su gyara takardunsu yadda ya dace.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna na ziyarci yankin da 'yan ta'adda suka kai wa hari, tare da alkawarin ceto su daga hannun miyagu.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasara wajen kama mutane uku da ake zargi da kashe Fatima Abubakar da yaranta shida a Chiranchi.
Rikicin mai gida da yaron shago a Gombe ya jawo kisa bayan zargin sata, marigayin ya rasu makonni bayan aurensa da ya yi a watan Disambar 2025 da ta gabata.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sanda a Kano ta samu nasarar kama wasu kaya da suka hada da bama-bamai, abin tashin bam da miyagun kwayoyi.
Rundunar 'yan sandan jihar Edo ta dawo da zaman lafiya bayan wasu masu zanga-zanga kan tsaro sun farmaki Hausa da gidan sarki a Ekpoma a jihar Edo.
Mataimakin kwamishinan 'yan sanda, ACP Ogbon-Inu Taiwo Popoola, ya rasu yayin aiki a Ebonyi bayan ya yanke jiki ya fadi ana tsakiyar taro a ofishin kwamishina.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Sokoto ta sanar da rasuwar mataimakin kwamishina mai kula da ayyuka, DCP Kabiru Audu wanda ya bar duniya bayan jinya mai tsawo.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari