Hukumar Jin dadin yan sanda
Tsohon Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Mike Okiro, ya zargi gwamnatin tarayya da raunana rundunar ‘yan sanda, yana cewa hakan ya ƙara matsalar tsaro a Najeriya.
A labarin nan za a ji wasu daga cikin ƴan sandan MOPOL da aka aika aikin wanzar da zaman lafiya zuwa Filato sun bayyana cewa watanni bakwai ke nan da hana su alawus.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayyana abubuwan da jihar ke da su wanda ya sa ta shirya tsaf domin kafa yan sandan jihohi domin rage aikata laifi.
Rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi ta kaddamar da shirin bincike kan gasar da aka samu a gidan ministan ayyuka, David Umahi. Iyalan budurwar sun yi magana.
Hukumar PSC ta saki sunayen sababbin kuratan yan sanda 50,000 da aka dauka aiki, ta umarci su fara duba sakamakon jarabwa daga daren Alhamis, 16 ga Yulin 2026.
Hukumar ’yan sanda ta musamman (IRT) ta kama Adeniyi Adeyemi a jihar Osun ranar Talata. An kama shi ne bayan da Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin a kamo shi
Masana da wasu masu ruwa da tsaki sun nuna damuwa kan yiwuwar matsalolin da tsarin 'yan sandan jihohi zai iya haifarwa idan aka kafa shi ba tare da hattara ba.
Dokar 'yan sandan jihohi ta tanadi iyakoki da aka sanya wa gwamnoni domin hana su amfani da 'yan sandan jihohi domin cimma manufar siyasa ko wata manufa.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari