Hukumar yan sandan NAjeriya
‘Yan bindiga sun kashe mutane huɗu, sun jikkata yaro mai shekara 14 a wurin wasan snooker a Ojo, Lagos. ‘Yan sanda sun kama mutane biyar da ake zargi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka wani shugaban 'yan sa-kai tare da yin garkuwa da wasu mutane.
An tabbatar da mutuwar mutane biyu bayan rikici mai zafi ya barke kan sarautar gargajiya wanda ya tayar da hankulan mutane a jihar Niger da ke Arewacin Najeriya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari a babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun kashe wani babban likita tare da yin garkuwa da 'ya'yansa.
Lauyan Gwamnatin Kano, AbdulKarim Maude, ya nuna damuwa kan rashin ganin yan sanda a ranar yanci inda ya ce hakan zagon kasa ne ga ikon Gwamna Abba Kabir.
Rundunar Yan Sandan Kano ta kama wani matashi dan shekara 27 da ake kira Yello bisa zargin hannu a aatar basarake da masa fashi tun shekarar 2023.
Kwamishinan ‘yan sanda a Ondo, Adebowale Lawal, ya ce an samu bindigogi, harsasai da magungunan tsafi daga hannun wadanda ake zargi da shirin kashe Sarki.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun yi kisa tare da sace mutane da dama a kan hanya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin garkuwa da wasu da dama. An kuma kona gidaje.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari