Hukumar yan sandan NAjeriya
Ɗan sanda ya rasu bayan ‘yan daba sun soke shi a birnin Akure da ke jihar Ondo, inda ake zargin rikici ya barke yayin aikin sintiri da yake yi a yankin.
An samu musayar wuta mai zafi tsakanin 'yan sanda da wasu miyagun 'yan bindiga a Anambra. An ce tsananin musayar wutar ya jawo lalacewar motocin 'yan sanda.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci rundunar 'yan sandan Najeriya ta janye jami'anta da ke gadin manya. Sai dai a baya an sha yin irin wadannan alkawuran.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin daukar sababbin yan aanda da sojoji, ya kakaba dokar ta baci kan matsalar tsaro a kasar nan.
Yan Majalisar wakilai sun fara fuskantar barazana daga yan bindiga bayan shugaban kasa ya ba da umarnin janye yan sanda masu gadi, in ji Idris Ahmed Wase.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Najeriya ta fitar da umarnin dawo da jami'anta da ke gadin manyan mutane bayan umarnin Shugaban Kasa.
Rundunar ’yan sandan Kwara ta tabbatar da sace mutane 10 a Isapa, tare da kaddamar da aikin ceto bayan harin da ake zargin makiyaya ne suka kai garin.
Waus tsagerun 'yan bindiga sun kai hari kan mazauna Isapa, wani kauye da ke kusa da Eruku a Karamar Hukumar Ekitin jihar Kwara, sun sace mutane 11.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan jihar Legas ta sanar da cewa ta kammala shirin tunkarar duk wata barazana da za ta iya kunno kai.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari