Hukumar yan sandan NAjeriya
'Ya bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu coci guda uku a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da mutane da dama yayi hare-haren.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta samar da kwamiti da zai shige gaba wajen shari'a da matasan da suka kashe matar aure da yaranta a jihar.
A labarin nan, za a ji cewa mahaifin Umar, Malam Auwal ya bayyana takaici a kan kisan gilla da ake zargin dansa da aikata wa inda ya shafi zuri'a guda.
A labarin nan, za a ji cewa ma'aikatar shari'a a Kano ta tabbatar da cewa za ta yi tsayin daga wajen a yi adalci ga Fatima Abubakar da 'ya'yanta da aka kashe.
'Yan sanda sun gano kwarangwal din mutum a cikin kayan fasinja a babbar hanyar Legas zuwa Ibadan; an kama Lawal Ibrahim kan kisan abokin aikinsa.
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasara wajen kama mutane uku da ake zargi da kashe Fatima Abubakar da yaranta shida a Chiranchi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana takaici marar misali a kan kashe wata baiwar Allah da yaranta shida har gida a jihar Kano.
Tashin hankali ya barke a yankin Ekid da ke Akwa Ibom, bayan kama Princess God’sown Udoito, mai sukar Gwamna Umo Eno kan batun filaye da muhalli.
Tsohon minista Farfesa Isa Pantami ya bayyana alhini kan kisan gillar iyali bakwai a Kano, yana jaddada ƙarshen rashin imani da addu'a ga waɗanda aka hallaka.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari