Hukumar yan sandan NAjeriya
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris ta yi wa Sanata Garba Maidoki martani. Ta zarge shi shi da yada bayanan karya kan rashin tsaro.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an 'yan sanda kwanton bauna a jihar Bauchi. 'Yan bindigan sun hallaka wasu daga cikin jami'an 'yan sandan.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta gargadi masu shirya zanga zanga kan sace dalibai a GGCSS Maga a jihar Kebbi. Ta ce hakan zai dagula kokarin ceto daliban.
‘Yan sanda a Kwara sun karyata bidiyon kama wadanda suka kai hari a cocin Eruku, sun ce labarin karya ne kuma ana ci gaba da aikin ceto wadanda aka yi garkuwa da su.
Rundunar ’yan sanda ta Nasarawa ta karyata rahotannin da ke nuna cewa an sace dalibai biyu a makarantar St Peter’s Academy, da ke jihar. Ta ce rahoton ƙarya ne.
’Yan sanda sun cafke Gandonu Lowe a Yewa ta Kudu bayan kama shi yana yunkurin tserewa da gawar matarsa da ya nade cikin buhu ya ɗaure a babur dinsa.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Sokoto. Miyagun sun hallaka mutane tare da sace iyaye mata da jariran da suke shayarwa.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci kan mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba a jihar Sokoto. Sun yi awon gaba da mutane.
'Yan bindiga sun sako wasu daga cikin mutanen da suka sace a jihar Katsina. An sako mutanen ne a shirin sulhu da ake yi da 'yan bindigan domin samun zaman lafiya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari