Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ’yan sanda a Bauchi ta ceci mutane biyu da aka sace a Alkaleri, ta kuma cafke mutum uku da ake zargi da garkuwa yayin da ake ci gaba da neman sauran miyagu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da wata malamar asibiti bayan ta yi rantsuwar kama aiki. 'Yan bindigan sun bukaci a ba su kudin fansa masu tarin yawa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya caccaki Kwamishinan Yan Sandan Kano bisa rashin halartar wurin faretin bikin ranar da Najeriya ke cika shekara 65 da samun yanci.
An tura wani Fasto mai shekara 63 da ake kira Luke Eze, gidan yari bayan tuhumar shi da cin zarafin ’yan mata biyu wadanda adda da kanwa suke a jihar Enugu.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar cafke wani hatsabibin dan bindiga. 'Yan sandan sun kuma kwato makamai masu tarin yawa.
Bayan kisan gilla kan yar jarida a Abuja, Shugaba Bola Tinubu ya yi Allah wadai da hallaka matashiyar inda ya bukaci yin binciken gaggawa domin gano maharan.
Ana zargin wani dan sanda ya harbe matashin Fasto, Moses Mba yayin da ya je yi wa Gwamnan jihar Cross River, Bassey Otu wa'azi kan shugabanci da tsoron Allah.
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta ceto wani mutum da aka kama da zargin yana damfara a kasuwar sayar da waya. An lakada masa duka kafin a fara yunkurin kashe shi.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da fasinjoji ciki har da kwamishina a hukumar zabe.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari