
Hukumar shiga da ficen Najeriya







‘Yan kasar Chinan da aka kama ma’aikatan kamfanin Sinohydro ne; wani kamfanin samar da wutar lantarkin kasar Sin da ke kula da aikin samar da wutar lantarki na

Idris Isah Jere, Mataimakin Kwanturola Janar, ya zama mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Shige da Fice ta Najeriya bayan Muhammad Babandede ya yi ritaya.

'Yan bindiga sun hallaka wasu jami'an hukumar fice da fice a wani yankin jihar Katsina. An ruwaito cewa, an hallaka wasu 'yan bindigan da dama da aka yi martani

'Yan bindiga wadanda ake zargin 'yan kungiyar IPOB ne sun kai mugun hari hedkwatarr hukumar kula da shige da fice ta Najeriya dake Ubakala, Umuahia a Abia.

A 'yan kwanakin baya bayan nan ne ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya sanar da cewa ma'aikatarsa za ta tabbatar da adalci da daidaito wajen

Yan bindigar sun yi awon gaba da Mr. Usman wanda jami'in hukumar shige da fice ne tare da matarsa, inda daga bisani suka kashe su. Hukumar ta tabbatar da faruwa

Wan ‘yan bindiga a jihar Nasarawa sun yi garkuwa da wani jami’in hukumar kula da shige, Salisu da matarsa, sun kuma harbi kanwarsa inda hakan ya sa ta mutu.

Mako guda bayan ya warke daga cutar corona, shugaban hukumar kula da shige da fice ta Najeriya, Muhammad Babandede, ya koma bakin aikinsa, a ranar Litinin.

Rahotanni sun kawo cewa shugaban hukumar kula da shige da fice ta Najeriya, Muhammad Babandede ya warke daga cutar coronavirus, bayan anyi masa gwaji sau biyu.
Hukumar shiga da ficen Najeriya
Samu kari