
Hukumar shiga da ficen Najeriya







Idris Isah Jere, Mataimakin Kwanturola Janar, ya zama mukaddashin Kwanturola Janar na Hukumar Shige da Fice ta Najeriya bayan Muhammad Babandede ya yi ritaya.

'Yan bindiga sun hallaka wasu jami'an hukumar fice da fice a wani yankin jihar Katsina. An ruwaito cewa, an hallaka wasu 'yan bindigan da dama da aka yi martani

'Yan bindiga wadanda ake zargin 'yan kungiyar IPOB ne sun kai mugun hari hedkwatarr hukumar kula da shige da fice ta Najeriya dake Ubakala, Umuahia a Abia.

A 'yan kwanakin baya bayan nan ne ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, ya sanar da cewa ma'aikatarsa za ta tabbatar da adalci da daidaito wajen

Yan bindigar sun yi awon gaba da Mr. Usman wanda jami'in hukumar shige da fice ne tare da matarsa, inda daga bisani suka kashe su. Hukumar ta tabbatar da faruwa

Wan ‘yan bindiga a jihar Nasarawa sun yi garkuwa da wani jami’in hukumar kula da shige, Salisu da matarsa, sun kuma harbi kanwarsa inda hakan ya sa ta mutu.
Hukumar shiga da ficen Najeriya
Samu kari