![Tsadar Burodi: Gwamnatin Kano ta shiga ganawa domin ganin samun sauki Inji PCACC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f6bdc7a18e77b916.jpeg?v=1)
Rashawa a Najeriya
![Tsadar Burodi: Gwamnatin Kano ta shiga ganawa domin ganin samun sauki Inji PCACC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/f6bdc7a18e77b916.jpeg?v=1)
![Ana zargin an rabawa 'yan majalisa cin hancin N400m domin amincewa da bukatar Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/560x315/81dde1c95f75b3f5.jpeg?v=1)
![Kansiloli sun taru sun tsige shugaban karamar hukuma, ana zarginsa da ta'asar kudi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e0315d0dea3bbaba.jpeg?v=1)
![Shugaban APC Abdullahi Ganduje ya fadi dalilin karuwar cin hanci da rashawa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/397fc862bd7080d2.jpeg?v=1)
![Zargin rub da ciki kan N24bn: Gwamnatin Kano ta maka tsohon kwamishina Garo a kotu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9fc0c5170d97a4a6.jpeg?v=1)
!["Wasu malaman addini sun fi masu mukaman siyasa barna": EFCC ta fadi hujjoji](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3c1e0af0372cc6f3.jpeg?v=1)
![Zargin N33bn: Bayan kwana 1 a kurkuku, kotu ta ɗauki mataki kan Ministan Buhari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b661196033bff36.jpeg?v=1)
Bayan kwana guda da tesa keyarsa gidan kurkuku bisa zargin badakalar N33bn, kotu ta bawa tsohon ministan wuta, Mamman Saleh ya samu beli a kan N10bn
![An fadi biliyoyin da 'yan Najeriya suka bayar na cin hanci ga jami'an gwamnati a 2023](https://cdn.legit.ng/images/190x107/67c3cb0b7dcd5435.jpeg?v=1)
Hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta bankado yadda 'yan Najeriya su ka kashe biliyoyin Naira a matsayin cin hanci ga jami'an gwamnati, inda ta gano N721bn aka bayar.
![Karin albashi ya gagara: Yan kwadago sun fara sabuwar gwagwarmaya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1d5da9b423027780.jpeg?v=1)
Kungiyar kwadago ta ce za ta taya hukumar EFCC yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya. Shugaban kungiyar kwadago, Joe Ajaero ne ya bayyana haka a yau Alhamis.
![Almundahana: An sanya ranar da tsohon gwamna Abdullahi Ganduje zai bayyana gaban kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/35aaa5236b424c4e.jpeg?v=1)
Ana sa ran shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje da matarsa Hafsat da wasu mutum shida za su gurfana a gaban kotu a jihar Kano ranar Alhamis.
![Kaduna: Tsofaffin kwamishinoni sun fadi gaskiya kan zargin El Rufai ya wawure N423bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7eaeaacccdcc904e.jpeg?v=1)
Tsofaffin kwamishinoni takwas na Kaduna sun yi karin haske kan rahoton majalisar jihar da ya zargi tsohuwar gwamnati da zamba da kuma karbo tulin bashi.
![N1.5b: Majalisa ta dakatar da ayyuka a ma'aikatar mata, ta bukaci minista ta gurfana](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ba6454955a109d2c.jpeg?v=1)
Majalisar wakilai ta gayyaci ministar mata, Uju Kennedy-Ohanenye gabanta bisa zargin karkatar da kudi N1.5bn. Majalisar ta dakatar da ayyuka a ma'aikatar.
![Asiri ya tonu: An gano ministan bogi mai ƙoƙarin damfara ta WhatsApp](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8d661ef4c26c02bb.jpeg?v=1)
Ministan ma'adanai Dakta Dele Alake ya tona asirin wani dan damfara mai kokarin cutar mutane da sunansa ta manhajar Whatsapp. Ya ce ana bicike kan mutumin.
![Kotu ta yanke hukunci kan Emefiele, an gano miliyoyin daloli da aka wawushe](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b6fbc4b192ae340.jpeg?v=1)
Babbar kotun tarayya a Legas ta kwato $1.4m daga wajen Godwin Emefiele da ya tara bisa cin hanci da rashawa. Hukumar EFCC ce ta shigar da kara gaban kotun.
![EFCC ta gurfanar da ma'aikacin gwamnati gaban Kotu saboda zargin hana bincike](https://cdn.legit.ng/images/190x107/66e12c15835419b8.jpeg?v=1)
Hukumar yaki da yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta zargi ma’aikaci gwamnatin jihar Gombe,ya yaga wasu wasikar bincike da hukumar ta rubuta.
Rashawa a Najeriya
Samu kari