Rashawa a Najeriya
Dokar fansho ta sa tsohon Shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya jinjinawa Gwamna Otti. Obasanjo ya ziyarci Gwamna Otti a Abia, ya fallasa yadda gwamnoni suke sata.
Olubunmi Tunji-Ojo, ministan harkokin cikin gida, ana daukarsa a matsayin tauraro a gwamnatin Tinubu, amma akwai badakaloli guda 3 da baka sani ba game da shi.
Hukumar yaki da masu yi wa dukiyar al'umma zagon kasa, EFCC, ta gurfanar da Yahaya Bello a gaban babbar kotun tarayya, bisa zargin ya aikata laifuffuka 17.
Wani rahoto da aka bankado ya nuna yadda ake zargin ana tafka rashin gaskiya a kwastam. Akwai jami’an kwastam da suka karbi cin hanci amma ana kokarin rufe binciken.
EFCC tana so ta ga bayan wadanda ake zargi da barna bayan samun korafi daga jama’a. Sabon shugaban hukumar ya dauki alwashi bayan ya ce sun karbo N60bn da $10m.
Sabon rikici ya barke a jam’iyyar LP yayin da Oluchi Oparah ta bukaci Julius Abure, shugaban jam’iyyar na kasa da ya ba da ba'asin yadda ya kashe kudaden jam’iyyar.
Za a ji kudin kasashen waje da aka adana a bankin CBN sun bace. Kuma ba za a iya cewa ga inda CBN ya boye kudin da EFCC ta karbo daga hannun barayi ba.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta bugu ruwan cikin Abubakar Ahmad Sirika, kanin tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi Abubakar Sirika.
Alkali ya yanke hukuncin biyan tarar N20 ko daurin shekaru 3 a babban kotun jihar Gombe ga Matar ta hada kai da Mohammad Babayo Maina domin karbar N3m.
Rashawa a Najeriya
Samu kari