Rashawa a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana da korafi a kan alkalin da ke kula da shari'arsa a Kaduna.
A labarin nan, za a ji hukumar yaƙi da yi wa tattalin arziƙin kasa ta'annati ta bayyana wa kotu waɗansu kadarorin da ta ke zargin Malami ya mallaka da kudin sata.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i zai kammala sanin makaomarsa bayan ya nemu kotu ta ba shi beli a shari'a da ICPC.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya isa wata kotu a Kaduna domin halartar zaman kotu kwanaki kadan bayan jana'izar mahaifiyarsa a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta yi nasarar samun wasu kuɗi da aka ce tsohuwar Ministar sufurin jiragen saman kasar nan, Stella Oduah ta handame.
Tsohon Minista Solomon Dalung ya bayyana cewa Nasir El-Rufai ya tafka babban kuskure wajen mika kansa ga hukumomi, amma kuma hakan ya hargitsa tsarin tuhumar sa.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta hango kuskuren da Nasir El-Rufa'i ya yi a shari'ar neman diyya a kan zargin ICPC da keta masa hakkinsa na dan adam
Babbar Kotun Tarayya dake Kaduna ta ɗage sauraron neman belin tsohon Gwamna Nasir El-Rufai zuwa 31 ga Maris, bayan ICPC ta gurfanar da shi kan zargin cin hanci.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun tarayya a Abuja ta yankewa tsohon Akanta Janar, Chukwunyere daurin shekaru 72 a gidan yari bayan kama shi da laifi.
Rashawa a Najeriya
Samu kari