Rashawa a Najeriya
A labarin nan, Solomon Dalung ya fadi abin da ya fada wa ‘yan majalisa lokacin da suka nemi ya biya su cin hancin N200m har suka shafa masa lafiya.
A labarin nan, za a ji bayan gwamnati ta yi watsi da zargin da ake yi wa Femi Gbajabiamila, Tinubu ya ba shi muhimmin mukami a kwamitin yan sandan jihohi.
A labarin nan, za a ji jam'iyyar yan adawa, NDC ta bayyana mamakin yadda aka samar da hukuma har ta shiga cikin kasafi da daukar ma'aikata amma ta barauniyar hanya.
EFCC ta gurfanar da wasu tsofaffin shugabannin matatun Port Harcourt da Warri kan zargin wanke kudin haram da karkatar da kudaden gyaran matatun mai.
ICPC ta gurfanar da Nasir El-Rufai da wasu mutane biyar kan tuhume-tuhume 11 da suka shafi zargin cin hanci da kwangilar CCTV ta N8.68bn a Kaduna.
EFCC ta kai tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman, gidan yari na Kuje bayan kotu ta yanke masa hukuncin shekaru 75 kan laifuffukan rashawa.
A labarin nan, za a ji cewa Abubakar Malami SAN na dab da samun hukunci a kan bukatar da ya shigar a gaban kotu game da kwace kadarorinsa da EFCC ta yi.s
Hukumar EFCC ta ayyana neman Halimat Tejuosho ruwa a jallo kan zargin zambar ayyukan gwamnati, yayin da ƙungiyar City Boy Movement ta dakatar da ita.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Rashawa a Najeriya
Samu kari