Rashawa a Najeriya
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu zama da shugaban hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa game da wasu gidaje.
A labarin nan za a ji yadda jami'an hukumar kwastam ta kasa suka kama wasu makudan kudi da suka hada da Riyal da aka boya a cikin takalmi a Kano.
A labarin nan za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta tabbatar da samun bayanai a kan wasu ma'aikatan bogi a Najeriya.
EFCC na fuskantar matsin lamba bayan daskarar da asusun gwamnatin Osun, yayin da jam'iyyun adawa suka buƙaci a cire Shugaban hukumar, Ola Olukoyede.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati EFCC ta musanta cewa an rue asusun jihar Osun ne saboda siyasa.
Gwamnatin Osun ta ce za ta kai hukumar EFCC ƙara kotu bayan hukumar ta daskarar da asusun gwamnatin jihar, tana mai cewa matakin ya saɓa wa doka.
A labarin nan, za a ji cewa 'dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar ya ce Bola Ahmed Tinubu da yan Najeriya na bukatar a samu cikakken bayani kan hukumar PFIPC.
ICPC ta gano ma'aikatan bogi 908 a hukumomin gwamnatin tarayya, inda rundunar 'yan sanda ta zo kan gaba da mutum 570 da ake zargin suna karɓar albashi.
Kotun ɗaukaka ƙara da ke Lagos ta tabbatar da hukuncin ƙwace tsabar kuɗi N293.97m tare da kadarori da hannun jari daga Manjo Janar Emmanuel Atewe.
Rashawa a Najeriya
Samu kari