Jihar Niger
Gwamna Bago ya yi tir da kisan mutum 30 a Borgu; Shugaba Tinubu ya umarci shugabannin tsaro su kamo maharan tare da ceto waɗanda aka yi garkuwa da su cikin gaggawa.
Harin da 'yan bindiga suka kai kasuwar jihar Neja ya yi sanadiyyar mutuwar mutane sama da 60. An kai hari ne mutane suna tsaka da cin kasuwa da rana.
Gwamnonin Arewa sun yi Allah-wadai da kisan mutum 30 a kasuwar jihar Niger, tare da jajantawa jihar Yobe kan haɗarin jirgin ruwa da ya kashe mutane 25.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Neja. 'Yan bindigan sun hallaka mutane da dama tare da yin garkuwa da wasu zuwa cikin daji.
Gwamnatin jihar Neja ta sanar da bude makarantun gwamnati da na kudi a fadin jihar bayan ceto duka daliban makarantar Papiri da yan bindiga suka yi garkuwa da su.
Jirgin yaki marar matuƙi na Rundunar Sojojin Saman ya faɗi a dajin Zangata da ke karamar hukumar Kontagora da ke Jihar Niger, bayan rasa sadarwa.
Hukumar NSCDC ta tabbatar da harin 'yan ta'adda a kan jami'anta a Borgu, jihar Neja, inda aka lalata motar aiki da sace bindiga daya amma ba a rasa rai ba a harin.
A labarin nan, za a ji cewa an fara samun sabani a adadin malamai da daliban makarantar Papiri da yan ta'adda suka sace daga jihar Neja, ana tsoron akwai saura.
A labarin nan, za a ji gwamnatin tarayya ta bayar da tabbacin cewa ta ceto baki daya daliban makarantar Papiri da suka rage a hannun 'yan ta'adda.
Jihar Niger
Samu kari