
Jihar Niger







Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa tallafin da Uwargidan Shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta ba jihar zai karfafa wa jama'ar da gobara ta shafa gwiwa.

Gwamnatin tarayya za ta kashe akalla Naira bikiyan uku domin duba lafiyar gadojin sama da ke jihar Legas domin gano halin da su ke ciki da zummar adana su.

Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya koka kan yadda waau masu hakar ma'adanai suke da makamai da ababen fashewa. Ya ce hakan babbarɓbarazana ce.

Jami'an rundunar 'yan sandam jihar Neja, sun yi nasarar cafke wasu jami'an tsaro na 'yan sa-kai. Ana dai zargin mutanen ne da aikata laifin kisan kai.

Rundunar 'yan sandan Najeriya, ta samu nasarar kawo cikas ga ayyukan da 'yan Boko Haram da 'yan bindiga suke yi a jihohin Neja da Kaduna. Sun cafke miyagu.

Rahotanni sun bayyana cewa wata tankar mai da ke gudun wuce sa'a ta yi hatsari da wata mota da ke ajiye a gefen titi a jihar Neja lamarin da ya sa ta fashe nan take.

Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana cewa an samu nasarar cafke daya daga cikin mutanen da su ka kai hari tare da garkuwa da mutane a jihar.

Tarwatsewar wani abun fahewa a Sabon Pegi, Mashegu, ya yi sanadiyyar mutuwar mutum hudu, raunata shida, da lalata gidaje 12. Yushau, wanda ake zargi, ya tsere.

Babban limamin Agaie, Sheikh Muhammadu Kudu ya rasu. Gwamna Umaru Bago ya ce mutuwar ra girgiza al'ummar jihar Neja baki daya. An masa addu'o'in samun aljanna.
Jihar Niger
Samu kari