![Dakarun sojojin sama sun yi ruwan wuta kan 'yan ta'adda da barayin man fetur](https://cdn.legit.ng/images/560x315/76eb262c3b19c234.jpeg?v=1)
Jihar Niger
![Dakarun sojojin sama sun yi ruwan wuta kan 'yan ta'adda da barayin man fetur](https://cdn.legit.ng/images/560x315/76eb262c3b19c234.jpeg?v=1)
![Shehu Sani ya fadi abin da shugabannin Arewa ya kamata su mayar da hankali a kai](https://cdn.legit.ng/images/560x315/011fb2b118031ec6.jpeg?v=1)
![Jirgi ya gamu da hatsari ana tsaka da ruwan sama, mutane sun mutu a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1ffb6514671b966e.jpeg?v=1)
![Yayin da Alhazai suka fara dawowa gida, gwamna ya nemi a binciki hukumar NAHCON](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a574b0d006a7575d.jpeg?v=1)
![Sallah: Atiku ya kai ziyara ga IBB da Janar Abdulsalami a Minna, hotuna sun bayyana](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1f10037f1fe7b0a9.jpeg?v=1)
![Karo na 2: Ramin hako ma'adanai ya rufta da mutane a Neja, jama'a sun rasu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/4209fdf1d6ae99f5.jpeg?v=1)
![Ayyukan gwamnati sun tsaya cak a wata jihar Arewa, gwamna da mataimaki sun tafi Hajji](https://cdn.legit.ng/images/190x107/aa46a63fcc9ec352.jpeg?v=1)
Jam'iyyar PDP a jihar Neja ta caccaki gwamnan jihar Umar Bago kan ziyarar da ya kai kasar Saudiyya tare da mataimakinsa da wasu manyan jami'an gwamnati.
![Niger: An shiga dimuwa bayan 'yan bindiga sun shammaci sojoji, sun raunata jami'ai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ffb6514671b966e.jpeg?v=1)
'Yan bindiga sun kuma kai hari kan dakarun sojoji inda akalla biyu suka samu munanan raunuka a karamar hukumar Rafi da ke jihar Niger a jiya Litinin.
![Neja: Abubuwan sun rikice a APC, an dakatar da shugabar mata a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d6b2b8c500eb6684.jpeg?v=1)
Jam'iyyar APC mai mulki ta dakatar da mataimakiyar shugabar matan jam'iyyar ta jihar Neja, Sayyada Amina Shehu na tsawon watanni shida masu zuwa.
![Hajjin 2024: Wata Hajiya daga Najeriya ta rasu a Madina](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f8c0bc2a90644e15.jpeg?v=1)
Allah ya yiwa wata Hajiya 'yar Najeriya a birnin Madina yayin gudanar da aikin Hajji. Hajiyar wacce ta fito daga Neja ta rasu ne bayan ta kamu da rashin lafiya.
!['Yan bindiga sun fille kawunan mutane a wani sabon hari a jihar Neja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ffb6514671b966e_w.jpeg?v=1)
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan karamar hukumar Shiroro cikin jihar Neja. Sun hallaka mutum bakwai har lahira.
![Majalisar dattawa ta dauki mataki kan mutuwar masu hakar ma'adanai a Neja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b81afc1f81603338.jpeg?v=1)
Majalisar dattawa ta Najeriya za ta gudanar da bincike kan mutuwar da wasu masu hakar ma'adanai suka yi a jihar Neja, bayan dutse ya zaftaro musu.
![Kwale kwale ya kife da masu tserewa harin 'yan bindiga a Neja, mutum 4 sun rasu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1ffb6514671b966e_w.jpeg?v=1)
Wasu mutane da ke tserewa harin 'yan bindiga a jihar Neja sun rasa rayukansu a cikin ruwa. Mutanen sun rasu ne bayan kwale-kwalen da suke ciki ya yi hatsari.
![Ruftawar mahakar ma'adani: An ceto wasu a galabaice, gwamnati ta dauki mataki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/30bb4ec3a3d88bb5.jpeg?v=1)
Mutane shida ne ake da tabbacin ceto su daga karkashin baraguzan mahakar ma’adanai a jihar Niger bayan ruftawarsa a makon nan yayin da har yanzu wasu suka makale.
![Gwamnatin Niger ta bayyana abin da ke kawo cikas wajen ceto wadanda gini ya rufta musu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/407fef7a5121eb96.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Niger ta dora laifin gaza ceto wadanda suka makale a karkashin mahakar ma'adanai kan rashin tsaro da ya addabi yankin Galadima-Kogo.
Jihar Niger
Samu kari