
Hukumar NEMA







Wani jami'in dan sanda ya rasa ransa bayan wani hatsarin mota ya ritsa da shi a jihar Legas. Dan sanda ya rasu ne bayan ya makale sakamakon hadewar wasu motoci.

Wani gini ya rufto a birnin Ibadan na jihar Oyo da safiyar ranar Alhamis. Mutane 10 sun rasa rayukansu yayin da wasu da dama suka samu raunuka sakamakon lamarin.

Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja ta tabbatar da rugujewar wani gini da ke a rukunin gidajen Vidaz, a cikin Sabon Lugbe, babban birnin tarayya.

Wani gini ya rufto kan mutane a babban birnin tarayya Abuja. Mutane masu yawa sun makale yayin da ake ci gaba da kokarin ganin an kubutar da su daga cikin buraguzai.

Mutane masu yawa sun rasa matsugunansu sakamakon ambaliyar ruwan da aka samu a jihar Rivers. Sun yi kira ga gwamnati ta kai musu dauki cikin gaggawa.

Akalla gidaje 80 ne sukadulmiye a ruwa sakamakon ambaliyar da ta afku a karamar hukumar Langtang ta Kudu a jihar Filato. An nemi daukin gwamnatin jihar.

Gwamnatin jihar Kwara ta nemi mazauna yankunan tekuna da su yi kaura zuwa kan tudu yayin da ake ci gaba da zabga ruwan sama na tsawon kwanaki biyar.

A wanna rahoton, gwamna Babagana Umara Zulum ya fusata da mutanen da su ka gina muhallansu a gabar ruwa a jihar Borno wanda ya ta'azzara ambaliya.

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Neja (NSEMA) ta fitar da rahoton barnar da ambaliyar ruwa ta yi a jihar. Akalla mutane 11 sun mutu yayin da aka yi asara mai yawa
Hukumar NEMA
Samu kari