Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa rikicin duniya da mai rai ake kuma zai cigaba da fafatawa a siyasa har sai sun kifar da Bola Tinubu.
Lauyan tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya tabbatar da cewa mai gidansa zai amsa gayyatar hukumar EFCC ranar Litinin, 16 ga watan Fabrairu, 2026.
Lauyan El-Rufai ya soki jami'an tsaro kan yunkurin kama shi ba bisa ƙa'ida ba a Abuja yau. Ya ce za su bayyana a ofishin EFCC ranar Litinin, 16 ga Fabrairu, 2026.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ki yarda ya bi jami'an tsaro saboda babu wata takardar gayyata da aka turo masa a hukumance.
Ana zargin cewa fasinjoji sun hana jami'an tsaro tafiya da tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai lokacin da ya sauka filin jirgin sama na Abuja.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya yi sababbin zarge-zarge kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. Ya ce za su yo kokarin murde zaben 2027.
Nasir El-Rufai zai dawo Nijeriya nan da sa'o'i 48 domin amsa kiran EFCC a ranar 16 ga Fabrairu, 2026. Ya musanta zargin tserewa zuwa waje don gujewa masu bincike.
Sakataren jam'iyyar ADC, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa suna fatan samun mabobi akalla miliyan 14 yayin da za su fara rajistar mutane a Najeriya a 2026.
Tsohon gwamnan Kaduna kuma jagoran jam'iyyar adawa ta ADC, Malam Nasir El-Rufa'i ya yi ikirarin cewa nan gaba kadan za a iya kama shi a Najeriya.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari