Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP a zaben shekarar 2023, Adewole Adebayo, ya shawarci Shugaba Bola Tinubu da ya hakura da batun tazarce a 2027.
Fadar shugaban kasa ta caccaki manyan 'yan adawa bayan rahoton habakar kudin ajiyar Najeriya. Bayo Onanuga ya ce maganar 'yan kifar da Tinubu ne a gabansu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya gargadi wata kungiyar ADC mai suna ADV Vanguard kan jingina masa wani zance na sukar Bola Tinubu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa sojoji kadai ba za su iya shawo kan msatalar tsaro a jihohi 7 na Arewa maso Yamma ba, ya fadi matakin da za a dauka.
An ayyana dan takarar jam’iyyar APC, Felix Joseph Bagudu a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbin kujerar majalisar wakilai na Chikun–Kajuru a jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa gwamnatin Uba Sani ba ta yin adalci a zaɓukan ƙananan hukumomi a jihar.
Sanata Aliyu Wadada wanda yake wakiltar Nasarawa ta Yamma a majalisar dattawa, ya sauya sheka daga jam'iyyar SDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya.
Tsohon shugaban NIMASA, Bashir Jamoh ya ce har yanzu tsohon gwaman jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i yana jam'iyyar APC duk da maganar cewa ya koma SDP.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufa'i ya yi martani game da cewa labarin siyasar shi ta zo karshe a Najeriya. El-rufa'i ya ce bayan 2027 za a gane gaskiya.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari