Nasir Ahmad El-Rufai
El-Rufai ya sake kwana a hannun EFCC yau 18 ga Fabrairu, 2026. Lauyansa na neman beli yayin da hukumar ke shirin neman izinin kotu don tsawaita tsare shi kan ₦432bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sanya ranar 24 ga watan Fabrairun 2026 domin ci gaba da tattake wuri jan bukatar soke rijistar ADC da wasu jam'iyyu 4.
A labarin nan, za a ji cewa Bulama Bukarti, fitaccen lauya a Najeriya ya bayyana cewa akwai kuskure a kalaman Nasir El-Rufa'i da ke kama da amsa laifi.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. EFCC ta tsare El-Rufai yayin da take ci gaba da bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya a Najeriya, Inibehe Effiong ya yi mamakin yadda gwamnati ta kawo wasu zarge-zarge marasa tushe a kan Nasir El-Rufa'i.
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC sun yi wa Malam Nasir Ahmad El-Rufai tambayoyi. Hakan na zuwa ne bayan ya amsa gayyatar da aka yi masa.
Hukumar farin kaya ta DSS ta bayyana cewa ta kwace fasfo na tsohon gwamnan Kadun, Malam Nasir El-Rufai domin gudun kar ya sake guduwa ya bar gida.
A labarin nan, za a ji cewa an samu magoya baya da yan adawa sun yi zanga-zanga a hukumar EFCC bayan Nasir El-Rufa'i ya kai kansa domin amsa gayyata.
Atiku Abubakar ya taya Nasir El-Rufai murnar zagayowar ranar haihuwarsa, inda ya yaba wa jaruntarsa yayin da El-Rufai yanzu haka yake hannun hukumar EFCC.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari