Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon Mataimakin Shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, tare da tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai sun samu damar halartar bikin dan Rotimi Amaechi a cikin cocin Abuja.
Hadakar jam'iyyun adawa ta cin ma matsaya kan jam'iyyar da za su yi amfaninda ita wajen takara a zaben 2027. Sun jingine batun jam'iyyar da ba a yi wa rajista ba.
Nasir El-Rufa'i ya ce an yaudari Buhari yaki nada Audu Ogbeh sakataren gwamnati. Ya ce zai cigaba da rokawa Ogbeh aljannar firdausi duk da Kirista ne.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Nasir El-Rufa'i kan cewa Bola Tinubu zai nemi zama a kan mulki har abada idan ya samu tazarce a zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gargadi 'yan Najeriya kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu. El-Rufai ya ce yana shirin mulkin kama karya.
Wani kusa a jam'iyyar APC ta jihar Kaduna, ya yabawa Gwamna Uba Sani, ya bayyana cewa ko kadan ba ya barci don neman sauke nauyin da aka dora masa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ce 'yan Arewa za su bada wa 'yan siyasa irinsu Nasir El-Rufa'i da Aminu Waziri Tambuwal kasa a ido kan zaben Tinubu.
Wata kungiyar matasan Arewa mai suna 'Northern Youtha Frontiers, ta bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan yadda ya yi mulkinsa.
Satuguru Maharaji Ji ya taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a gaba kan sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Ya ce Tinubu na gyara Najeriya.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari