Nasir Ahmad El-Rufai
Hukumar ICPC ta fayyace labarin da ke yawo cewa DSS sun kama tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ta ce yana hannunta tun daren Laraba.
Hukumar DSS ta kama El-Rufai yau 18 ga Fabrairu, 2026, bayan EFCC ta sake shi. Ana zarginsa da leken asirin wayar NSA Nuhu Ribadu da aikata laifukan yanar gizo.
Tsohon mai ba mataimakin shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya soki Nasir El-Rufai. Ya bayyana kuskuren da yake yi.
El-Rufai ya sake kwana a hannun EFCC yau 18 ga Fabrairu, 2026. Lauyansa na neman beli yayin da hukumar ke shirin neman izinin kotu don tsawaita tsare shi kan ₦432bn.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta sanya ranar 24 ga watan Fabrairun 2026 domin ci gaba da tattake wuri jan bukatar soke rijistar ADC da wasu jam'iyyu 4.
A labarin nan, za a ji cewa Bulama Bukarti, fitaccen lauya a Najeriya ya bayyana cewa akwai kuskure a kalaman Nasir El-Rufa'i da ke kama da amsa laifi.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa (EFCC) ta tsare tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. EFCC ta tsare El-Rufai yayin da take ci gaba da bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani lauya a Najeriya, Inibehe Effiong ya yi mamakin yadda gwamnati ta kawo wasu zarge-zarge marasa tushe a kan Nasir El-Rufa'i.
Jami'an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC sun yi wa Malam Nasir Ahmad El-Rufai tambayoyi. Hakan na zuwa ne bayan ya amsa gayyatar da aka yi masa.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari