Nasir Ahmad El-Rufai
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana da korafi a kan alkalin da ke kula da shari'arsa a Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana a gaban kotu kan bukatar belin da ya nema. Sai dai bayan zaman kotu, jami'an DSS sun cafke shi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i zai kammala sanin makaomarsa bayan ya nemu kotu ta ba shi beli a shari'a da ICPC.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya koma hannun hukumar yaki da cin hanci da rashawa da sauran laifuffuka masu alaka (ICPC).
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta dage sauraron karar neman belin tsohon gwamna Nasir El-Rufai zuwa ranar Laraba, yayin da ake ci gaba da shari'arsa ta cin hanci.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufa'i ya isa wata kotu a Kaduna domin halartar zaman kotu kwanaki kadan bayan jana'izar mahaifiyarsa a Abuja.
A ranar Lahadi aka yi jana'izar mahaifiyar Nasir El-Rufa'i, Hajiya Umma El-Rufa'i a Abuja. Manyan kasa daga bangarori da dama sun hallara sallar gawar.
Dan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Bashir El-Rufai, ya nemi afuwa ga mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima kan kalaman “maras karfi” da ya yi a baya.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa'i ya samu amfana da zaman da ya yi a hannun hukumar yaki da rashawa mai zaman kanta ta ICPC.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari