Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya nemi Ofishin Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro ya fayyace batun sayen sinadarin thallium sulphate mai guba.
A labarin nan, za a ji Bashir El-Rufa'i ya ce mahaifinsa, Nasir El-Rufa'i ya samu bayanan wayar Nuhu Ribadu ta wata hanya daban, ba yadda ake ta zargi ba.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban kasa, Bayo Onanuga ya nemi a gudanar da cikakken bincike a kan ikirarin tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i.
Tsohon shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci a bincike Malam Nasiru El-Rufai kan batan Dadiyata, ya ce zargin da ya masa ba shi da tushe.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi raga-raga da gwamnatin jam'iyyar APC mai mulki. Ya bayyana cewa shi ba barawo ba ne kamar ta.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ba shi da tsaurin addinin da har zai kai sunansa Amurka.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ba da bayanai kan yadda jami'an tsaro suka yi yunkurin cafke shi. Ya ce jami'an DSS ne ba EFCC ba.
Nasir El-Rufai ya amince zai kai kansa ofishin ICPC ranar 18 ga Fabrairu, 2026. Hakan ya biyo bayan yunƙurin kama shi da aka yi a filin jirgin Abuja bayan dawowarsa.
Nasir El-Rufai ya wanke kansa kan batun bacewar Abubakar Idris, watau Dadiyata. Ya ce wadanda suka sace Dadiyata sun zo ne daga Kano, don haka a tambayi jihar.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari