Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ce 'yan Arewa za su bada wa 'yan siyasa irinsu Nasir El-Rufa'i da Aminu Waziri Tambuwal kasa a ido kan zaben Tinubu.
Wata kungiyar matasan Arewa mai suna 'Northern Youtha Frontiers, ta bukaci a binciki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan yadda ya yi mulkinsa.
Satuguru Maharaji Ji ya taso tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai a gaba kan sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Ya ce Tinubu na gyara Najeriya.
Bayan tsawon watanni ana dako da rigingimu, hukumarzabe ta kasa, INEC ta amince da sababbin shugabannin jam'iyyar ADC karkashin Sanata David Marka.
A labarin nan, za a ji cewa cocin katolika ta karyata jita-jitar cewa Nasir El-Rufa'i ya gudanar da jawabi a wani taronta da addini da aka saba yi duk shekara.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa dole sai El-Rufa'i da wasu 'yan ADC sun bayyana a gabansu domin amsa tambayoyi. Sun yi watsi da wakilana El-Rufa'i.
A labarin nan, za a ji yadda rikicin yan sandan da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi kamari, yayin da jagora a ADC ya ki zuwa ofishin yan sandan.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya kai karar kwamishinan ’yan sanda da wasu jami’ai ga hukumar PSC, yana zarginsu da saba doka da karya ka’idojin aikin su.
Tsohon ministan wasanni a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Solomon Dalung, ya ba da tabbacin cewa jam'iyyar ADC ta shirya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari