Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana damuwarsa kan matsayar majalisar dattawa ta kin amincewa da wani bangare na dokar zabe.
Tsohon ministan matasa da wasanni a gwamnatin Buhari, Solomon Dalung ya bayyana cewa suna da manyan 'yan siyasa da za su kalubalaci Bola Tinubu a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya nuna damuwa kan yadda ake yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya. El-Rufai ya ce ana mulki ba tare da ka'ida ba.
A labarin nan, za a ji cewa ra'ayi ya zo daya a karon farko a cikin lokaci mai tsayi tsakanon tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai da gwamnatin Tinubu.
ICPC ta gurfanar da Amadu Sule, wani makusancin El-Rufai, kan zargin safarar N311bn; za a saurari batun belinsa a ranar 15 ga Janairu, 2026, a babbar kotu, Kaduna.
Kusa a APC, Malam Salihu Isa Nataro ya bukaci shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dawo da Nasir El-Rufa'i APC domin ya taimaka masa a zaben 2027 da ke tafe.
Tsohon Kwamishinan Yada Labarai na Kaduna, Muhammad Sani Bello (Mainan Zazzau), ya fice daga jam'iyyar APC zuwa ADC, inda ya sanar da hakan cikin wasika.
A labarin nan, za a ji 'dan majalisar Kaduna ya Arewa, Bello El-Rufa'i ya bayyana dalilin sake fitar da kudi domin daliban Kaduna da ke karatu a KADPOLY.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi gargadi game da yayata sunan tsohon Shugaban Kasa, Marigayi Muhammadu Buhari.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari