Nasir Ahmad El-Rufai
Jam'iyyar hadakar 'yan adawa ta ADC ta yi martani bayan zargin kifar da gwamnatin Bola Tinubu da fadar shugaban kasa ta mata. ADC ta da kuri'a za ta yaki Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya shawarci masu rike da madafun iko cewa su rika tunawa da cewa watarana za su sauka daga kan kujerunsu.
Mai magana da yawun tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Garba Shehu ya kaddamar da littafi a Abuja. Atiku, El-Rufa'i, Gowon Aminu Ado sun halarta.
Tsohon Antoni-Janar na tarayya, Mohammed Bello Adoke ya kaddamar da littafin da ya rubuta a Abuja. Manyan Najeriya kamar Shettima, Kwankwaso sun hallara.
An fara hasashe kan abubuwan da za su iya zama matsala ga shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027. Ana ganin ADC za su iya samun nasara saboda abubuwan.
Jam'iyyar ADC ta ce gwamnatin Bola Tinubu ta fara gayyatar tsofaffin shugabanninta taron sirri domin ruguza 'yan adawa. ADC ta gargadi Bola Tinubu.
Shafin yanar gizon ADC ya gamu da yawan masu shiga domin yin rajista, lamarin da ya jawo ya lalace sau uku a cikin mako daya. ADC na son zama babbar jam'iyyar adawa.
Dauda Kahutu Rarara ya ce hadakar 'yan adawa ba za ta iya kayar da Bola Tinubu a 2027 ba. Rarara ya ce shi ma zai iya kayar da Atiku, El-Rufa'i da Ameachi a zabe.
Tsohon shugaban jam’iyyar ADC, Ralph Nwosu, ya ce akwai jiga-jigai bakwai a Najeriya daga kawancen adawa na da sha’awar takarar shugaban kasa a 2027.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari