Nadin Sarauta
Shugaba Goodluck Jonathan da Abbas Tajudeen sun halarci taron nadin sarautar Namadi Sambo Sardaunan Zazzau. Atiku, Obi sun taya shi murnar nadin sarautar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai mummunan hari a garin Makuku, karamar hukumar Sakaba, Jihar Kebbi, inda suka kashe mutane da dama.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo murnanr zama Sardaunan Zazzau ya yabi Sarki Ahmed Nuhu Bamalli.
Mai Martaba Sarkin Nafada a jihar Gombe, Alhaji Dadum Hamza, ya ƙaddamar da sabuwar doka domin rage tsadar aure da taimaka wa matasa su samu aure cikin sauƙi.
An tabbatar da mutuwar mutane biyu bayan rikici mai zafi ya barke kan sarautar gargajiya wanda ya tayar da hankulan mutane a jihar Niger da ke Arewacin Najeriya.
Sarkin Kirawa ya tsere zuwa Kamaru bayan Boko Haram sun kai hari suka ƙone fadarsa, suka kashe mutane biyu, yayin da dubban jama’a suka gudu daga Gwoza.
Kwamishinan ‘yan sanda a Ondo, Adebowale Lawal, ya ce an samu bindigogi, harsasai da magungunan tsafi daga hannun wadanda ake zargi da shirin kashe Sarki.
Gwamnan jihar Bauchi ya karbi rahoto kan kirkirar sababbin masarautu 12 da yankuna 2 da kuma hakimai 133. Bala Muhammad ya ba sarakuna hakuri kan hakan.
An shiga tashin hankali a karamar hukumar Ose da ke jihar Ondo yayin da wasu matasa suka lakadawa sarki da dansa dukan tsiya, suka nemi yiwa matar sarki tsirara.
Nadin Sarauta
Samu kari