Nadin Sarauta
Kwamitin sarakunan gargajiya na Egba da ke jihar Ogun ya dakatar da wani basarake kan cin zarafin naira, an dauki matakin ne a jiya Juma'a 16 ga watan Faburairu.
Jam’iyyar APC ta zo ta 3 yayin da ‘Dan sarkin Muri ya lashe zaben majalisar wakilan tarayya. Zababben ‘dan majalisar ya doke ‘yan takara goma wajen samun nasara.
Basaraken gargajiya na Asaba, babban birnin jihar Delta, Mai martaba Obi (Prof.) Joseph Chike Edozien, ya rasu, a yayin da yake shirye-shiryen bukin cika shekaru 100
Jam’iyyar APC ta ce zaman lafiya ake bukata a Kano ba rushe masarautu ba. Ahmad Aruwa ya zargi gwamnatin Abba Kabir Yusuf da neman tsige Sarakunan da aka kawo.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya sanar da dakatar da basaraken karamar hukumar Ido, Oba Gbolagade Babalola (Gbadewolu I), ya umarci ya aje komai ya ƙara gaba.
Magaji Mohammed, wani basarake a yankin Gwagwalada a Abuja ya b awa minista Wike sarautar Sarkin Yaki saboda yadda daga zuwansa ya ɗaɗdako aiki a karkara.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya amince da nadin Mutawali Shettima Bukar a matsayin sabon Wazirin Borno. Shehun Borno, Abubakar Elakanrmi ya mika sunan Bukar.
Gwamnatin jihar Kebbi ya warware rawanin hakimai uku bisa aikata laifukan da uka haɗa da rashin ɗa'a, rashin ladabi ga na gaba da sauransu, ta ce sun saɓawa dokoki.
Bola Tinubu ya dauki alkawari talaka zai more idan ya kara hakuri. Shugaban kasa ya gana da wasu Sarakuna a fadar Aso Rock Villa, yace masu dadin yana gaba.
Nadin Sarauta
Samu kari