Nadin Sarauta
‘Yan bindiga sun kai hari inda suka sace Sarkin Aafin, Oba Simeon Olaonipekun, tare da ɗansa Olaolu bayan kai farmaki fadar sa a Ifelodun, Jihar Kwara.
An shiga jimami a jihar Enugu bayan rasuwar babban basaraken gargajiya, Mai Martaba, Igwe PD Uzochukwu, kwana guda kafin cikar sa shekara 90 a duniya.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa zai bude fadar Sarkin Wakar Kasar Hausa tare da nada hakimai da sauran masu taimaka wa sarki.
Mai martaba Alaafin na jihar Oyo, Oba Abimbola Akeem Owoade, ya shirya nada 'dan shugaban kasa, Seyi Tinubu a sarautar Okanlomo na Ƙasar Yarbawa.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, ya kaddamar da majalisar masarautun Katsina domin karfafa hadin gwiwa tsakanin gwamnati da sarakuna kan tsaro.
Sarkin Daura zai yi wa Dauda Kahutu Rarara nadin sarautar Sarkin Wakar Kasar Hausa, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce tsakanin masoya Buhari da magoya bayan mawakin.
An yi wata yar dirama a wurin taro a jihar Osun lokacin da uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta gaji da abubuwan da Gwamna Adeleke ke yi a Ille Ife.
Mai martaba Sarkin Gumel, Alhaji Ahmed Mohammed Sani II ya cika shekara 54 a sarauta. Kashim Shettim. Sultan, manyan kasa da gwamna Namadu sun hallara Jigawa.
'Yan bindigar da suka sace babban basarake a jihar Kogi, Oba Kamilu Salami sun kira iyalinsa da safe, suna neman N150m kudin fansa kafin su sake shi.
Nadin Sarauta
Samu kari