Musulmai
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Saad Abubakar III ya bukaci a fara neman jimjirin watan Shawwal, watau watan karamar sallah daga gobe Laraba.
Wani malamin addini, Sheikh Ekrima Sabri, ya fitar da fatawa yana kira ga Musulmi su gudanar da sallar Idi kusa da masallacin Kudus da aka rufe a Isra'ila.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya ce tattaunawar tsagaita wuta ba ta da amfani muddin babu tabbacin cewa ba za a sake kai hare-hare ba a kasar.
Hukumomin kasar Saudiyya sun bukaci a fita dubam jinjirin watan karamar Sallah, Shawwal daga ranar Laraba, 29 ga watan Ramadan daidai da 18 ga Maris, 2026.
Rahoto ya nuna cewa Isra'ila na samun karancin makaman kare kai daga makamai masu linzami yayin yakin da take yi da Iran, al'amura sun bayyana ga Amurka.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa zai yanke shawarar lokacin kare yakin da Iran yana ganin dakarun kasarsa na samun nasara tare da Isra'ila.
Sahugaban Amurka Trump ya ci alwashin kai farmaki kan wani tsibiri da ke cikin kasar Iran don raba kasar da fitar da man fetur zuwa wasu kasashen waje.
Sheikh Sanusi Khalil ya bayyana 'shirin' da aka ware N500bn don jawo hankalin malaman addini da sarakuna a zaben 2027, yana jaddada bambancin Musulmi da Kiristoci.
Gwamnatin Amurka ta sayi sabbin makamai dag Ukraine domin amfani da su a yakin da take yi da Iran don rage kashe kudi wajen kado jiragen drone na Iran.
Musulmai
Samu kari