Musulmai
Fitacciyar mai bin addinin gargajiya, Yeye Osunfunmilayo Ajile, ta ce ba za ta bar asalin addinin gargajiya ba duk da barazanar malaman Musulunci a Kwara.
Shugaban Izala na Afirka, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bayyana cewa ya kamata gaba daya musulmi da wadanda ba musulmi ba su sanya Bola Ahmed Tinubu a addu'a.
Kwamitin Shura na Kano wanda ya kunshi manyan malamai masu mutunci ya bayyana cewa zai gayyaci masu korafe-korafe da Sheikh Lawal Triumph don gabatar da hujjoji.
An fara zaman sauraron shari'ar batanci ga Annabi Muhammad SAW a a kotun koli, mawakin Kano, Yahaya Sharif Aminu ne ake tuhuma da aikata wannan babban laifi.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bukaci masu zanga zanga kam kalaman Sheikh Lawal Triumph da au rubuto korafinsu a hukumance domin daukar mataki .
An samu rahoto cewa Sheikh Dr Saleh bin Humaid ya zama sabon Grand Mufti na Saudiyya bayan rasuwar Sheikh Abdulaziz al-Sheikh. Ana jiran tabbaci daga masarauta.
Tsohon shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci addu'o'i da karatun Kur'ani a Kano. Maguzawa 280 sun karbi addinin Musulunci a gidansa da ke Kano.
Babban malamin musulunci, Sheikh Isa Talata Mafara ya bayyana cewaya zama dole a kare mutunci da kimar jihadin Shehu Usman Danfodiyo da wasu ke yiwa kage.
Hukumomin Saudiyya sun sanar da rasuwar Sheikh Abdulaziz bin Abdullah Al Sheikh da ya ke shugaban malaman Saudiyya kuma tsohon limamin Arafa na shekara 34.
Musulmai
Samu kari