Musulmai
Saudiyya ta yi kiran duban watan Ramadan na 2026 a ranar 17 ga Fabrairu. Idan an ga wata za a fara azumi ranar 18 ga Fabrairu, in ba a gani ba sai ranar 19 ga watan.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan, ya gargadi Musulmi su yi aiki tare wajen dakile rashin tsaro da ke haddasa tashin hankali a Najeriya.
Wani dan ra’ayin wariyar launin fata da ya kashe al'ummar Musulmai 51 a masallatai biyu a New Zealand ya nemi a sake masa shari’a bayan shekaru bakwai.
Gwamnatin Amurka ta nuna adawa da yunkurin Isra'ila na mamaye yankunan Falasdinawa a Yammacin kogin Jordan. Kasashen Musulmi da majalisar dinkin duniya sun yi magana
Hukumar Alhazan Najeriya ta tabbatar da rufe karbar kudin aikin Hajjin 2026, ta kuma roki Saudiyya karin lokaci domin rijistar ragowar wadanda suka biya kudinsu.
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin gwamna Uba Sani ta bukaci malamai da su mayar da habkali kan zaman lafiya a tafsir din Ramadan na shekarar 2026.
Kungiyar manoman tumatir ta kasa, TGPMAN, ta ce ba a sa ran tashin farashin tumatir a watan azumin Ramadan saboda yalwar amfanin gona bana da aka samu.
An mutane biyar kama bisa zargin hannu a kisan Ahmed Najeem a masallacin Osogbo, yayin da lamarin ya rikide sakamakon fusatan jama'a. Bincike na ci gaba.
Abubuwan da ya kamata ku sani game da Sheikh Khalifa Usman Kusfa "Rigi-Rigi" na Zariya; malamin Tijjaniyya da ya rasu a ranar 2 ga Fabrairu, 2026.
Musulmai
Samu kari