Musulmai
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana albashin sa na $1,000, yana nuna yanayin tattalin arziki mai tsanani da faduwar darajar Rial da barkewar zanga-zanga.
Babban sakataren majalisar tsaron Iran, Ali Larijani, ya ce Iran ba za ta daina yaki ba har sai Amurka ta yi nadamar fara yaki, ya ce rikicin da ya haifar matsaloli.
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya fadi halin agoran Iran, Mojtaba Khamenei, ya ce watakila yana raye amma ya samu rauni, yayin da Iran ta ci gaba da barazanar hari.
An taba dakatar da Sheikh Abduljabbar Nasiru Kabara, Sheikh Nuru Khalid, Sheikh Muhammad bin Usman da Sheikh Alkali Salihu Zariya daga wa'azi a Najeriya.
Firaministan Isra'ila, Netanyahu, ya ce Mojtaba Khamenei ba zai iya fitowa bainar jama'a ba, yayin da Iran ke ci gaba da kai hari kan sansanonin sojojin Amurka.
Donald Trump ya ce ba zai iya ba da tabbacin tsaron tawagar kwallon kafa ta Iran a gasar cin kofin duniya, bayan ministan wasanni ya bayyana dalili na rashin halarta
Kasashe Musulmi da Larabawa takwas sun soki matakin Israel na rufe Masallacin Kudus a Jerusalem yayin Ramadan, suna gargadi kan tauye hakkin ibada.
Gwamnatin Isra'ila ta bayyana shakku karara a shirinta na kawo sauyin gwamnati a Jamhuriyar Musulunci ta Iran, ta ce har yanzu yan kasar na tare da ita.
Sabon jagoran addini a Iran, Mojtaba Khamenei, ya sanar da tallafin kudi ga wadanda hare-haren suka shafa a jawabin farko tun bayan nadin sa mukamin.
Musulmai
Samu kari