Musulmai
Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa a bara ta rufe wasu masallatai, coci-coci da wurare daban-daban 352 saboda karya dokar ɗaga sauti a faɗin jihar.
Hukumar Hisbah karkashin jagorancin Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ta ayyana neman Auwal Danladi Sankara ruwa a jallo kan zargin lalata da wata matar aure a Kano.
Hukumar Hisbah ta Kano ta bayyana ranar Talata 22 Oktoba, 2024 za ta fara zama kan zargin da ake yi wa dakataccen kwamishinan jihar Jigawa, Auwalu Danladi Sankara.
Kungiyar Kuteb Muslim Development Association (KMDA) ta yi magana kan zargin shirin rushe masallacin Juma'a inda ta shawarci Gwamna Agbu Kefas na Taraba.
Bayan gabatar da hudubarsa ta farko a ranar Juma'a 18 ga Oktobar 2024, Legit Hausa ta tattaro muhimman abubuwa game da sabon limamin babban masallacin Abuja.
Babban limamin jihar Imo, Sheikh Suleiman Njoku, ya bayyana dimbin kalubalen da musulmi ‘yan kabilar Ibo ke fuskanta a yankin Kudu maso Gabashin kasar nan.
Kayayyakin suna da araha a kasuwar Musulunci da aka bude a garin Osun idan aka kwatanta da sauran kasuwannin Iwo da ke Kudu maso Yammacin kasar nan.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Salihu Abubakar Zaria ya karawa yan baiwa ƙarfin guiwa game da cigaba da 'mining' da suke yi inda ya yi musu addu'ar alheri.
A ranar Juma'a, 18 ga watan Oktoba, 2024 dakarun hukumar Hisbah suka cafke Auwal Sankara bisa zargin aikata ba daidai ba a wani kango tare da matar aure.
Musulmai
Samu kari