Musulmai
Malam AbdulRazzaq Alaro ya tayar da kura bayan ya ce kiran sarakunan Yarbawa da “Kabiesi” ya sabawa koyarwar Musulunci kuma yana iya jawo hukunci mai tsanani.
Shugaban Turkiyya, Recep Tayyip Erdogan ya gargadi cewa yakin Iran na jefa Gabas ta Tsakiya cikin mummunan rikici wanda ya jawo asarar dukiyoyin al'umma.
Yayin da wasu ke yada jita-jitar mutuwar Sheikh Sani Abdulkadir Khalifa Zaria, Iyalansa sun ce ba su san halin da yake ciki ba tun bayan cafke shi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi masu tattaunawa daga Iran su dauki batun yarjejeniya da muhimmanci cikin gaggawa domin samun zaman lafiya.
Hukumar DSS na zargin 'yan Najeriya 3 da leken asiri yayin da ake yakin Iran da Isra'ila, wani shaidan hukumar, ya ce sun taimakawa Jamhuriyar Musulunci.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zargi ‘yan adawa da kokarin rage tasirin nasarar soji a yakin Amurka da Isra’ila da Iran da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da shirin zaman lafiya na Shugaba Donald Trump na Amurka, ta ce ita ce za ta yanke lokacin ƙarshen yaƙi.
Harin Amurka da Isra'ila a makaranta a Iran ya ja hankalin Majalisar Dinkin Duniya inda ta ce za ta gudanar da muhawara ta gaggawa kan harin da aka kai.
Kasar Iran ta gargadi Amurka kan tura karin sojoji Gabas ta Tsakiya, tana cewa tana sa ido sosai kan dukkan motsin rundunar yayin da ake ci gaba da yaki.
Musulmai
Samu kari