Musulmai
Kungiyar Izala mai hedkwata a Jos ta kammala gasar karatun Alkur'ani ta kasa a aka gudanar a Abuja, dan jihar Kaduna ya zama gwarzon kasa a izu 60 da tafsiri.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara wa malamai da limamai sama da 11,000 da ake biyansu a kowane wata a jihar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kadu bisa rasuwar yan majalisar dokokin Kano biyu rana guda, ya ce wannan jarabawa ce ga imani kuma mai wahalar jurewa.
Sheikh Faisal Nouman da ya shafe shekaru 25 yana kiran sallah a masallacin Annabi Muhammad SAW ya rasu. Iyaye da kakaninsa sun kasance masu kiran sallah a Madina.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Gwamna Caleb Mutfwang ya je har gida ya yi ta'aziyyar rasuwar mukaddashin babban alkalin kotun shari'ar musulunci na jihar Filato, Mai Shari'a Umar Ibrahim.
An kammala tare da sanar da wadanda suka zama zakarun kasa a gasar karatun Alkur'ani ta kasa da aka gudanar a jihar Borno, yar Kani da da dan Borno sun yi nasara.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya bukaci al'ummar Najeriya Musulmai su fita duba watan Rajab na shekarar 1447, wata biyu kafin shiga watan Ramadan da ake azumi.
Musulmai
Samu kari