Musulmai
Wani mai amfani da X ya yi ikirarin cewa sabon shugaban rikon kwarya na Iran, Ayatollah Arafi, ya mutu bayan harin Amurka da Isra’ila a birnin Tehran
Tsohon soja Brian McGinnis ya tayar da rigima a majalisar Amurka kan yaƙin Iran, inda aka kama shi bayan zanga-zanga, lamarin ya jawo hankalin duniya.
Fadar Kremlin ta bayyana cewa Iran ba ta roƙi taimakon soji daga Rasha ba duk da hare-haren Amurka da Isra'ila inda ta jaddada matsayinta a kan rikicin.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar da ke kare martabar Musulmin Najeriya, MURIC ta dauki kukanta a kan Shugaban INEC Joash Amupitan zuwa gaban Majalisar Tarayya.
Jamhuriyar Iran ta dage bikin bankwana da Ayatollah Ali Khamenei bayan harin hadin gwiwar Amurka da Isra’ila ya kashe shi tare da iyalansa a Tehran
Izala ta dakatar da Sheikh Alkali Zaria daga tafsiri a Damaturu. Malamin ya ba da haƙuri bayan "kalaman jafa'i da tsinuwa ga shugabanni da jami'an tsaro".
Ayatollah Ali Khamenei, jagoran addini a Iran, ya mutu a hare-haren sojin Amurka da Isra’ila, yana mai da hankali ga yawan mutanen da suka rasa rayukansu.
Rikicin da ke tsakanin Iran da Amurka da Isra’ila na iya jawo cikas ga tafiyar maniyyatan Umrah daga Najeriya wanda yanzu aka shafe kwana 5 kenan.
Shugaban JIBWIS, Sheikh Abdullahi Bala Lau, ya bukaci limamai su tsayar da addu’ar Al-Kunut saboda rikice-rikicen Gabas ta Tsakiya da ta’addanci a Najeriya
Musulmai
Samu kari