Kungiyar Miyetti Allah
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun hallaka shugaban rikon kwarya na Miyetti Allah a Katsina, Alhaji Amadu Surajo, tare da wasu mutum uku a harin.
Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta amince da bukatar hukumar tsaro ta DIA na ci gaba da tsare shugaban Miyetti Allah, Bello Bodejo bisa zargin ta'addanci.
Shugaban Miyetti Allah, Bello Bodejo ya shigar da kara kan tsare shi da aka yi ba tare da gurfanarwa ba. An kama shi bayan rikici tsakanin Fulani da tsohon soja.
Majalisar wakilan Najeriya ta bukaci a saki shugaban Miyetti Allah, Beloo Badejo da gaggawa. Majalisar ta bukaci Hafsun tsaro ya gurfana a gabanta.
Dangin Bello Bodejo sun yi kira ga sojoji da su gaggauta sako shi tare da ba da dama ga lauyoyi su gan shi, suna neman adalci kan lamarin Tudun Wada.
Kungiyar makiyaya ta Miyetti reshen jihar Kebbi ya ya yi Allah-wadai da kisan Fulani shida wanda ake zargin an yi a harin ramuwar gayya da Lakurawa su ka kai.
Yayin da ake jimamin mutuwar Sarkin Gobir, Kungiyar Miyetti Allah ta yi Allah wadai da kisan basaraken, marigayi Alhaji Isa Bawa a Sokoto da yan bindiga suka yi.
Kungiyar Miyetti Allah ta MACBAN ta nuna fargabarta yayin da ta ce akalla makiyaya 11 da shanu 33 ne aka nema aka rasa a jihar Anambra. Ta yi karin haske.
Kungiyar Fulani makiyaya ta bayyana cewa ba ta goyon baya kuma mambobinta ba zasu fito zanga-zanga da za a yi ƙasar nan kan yunwa da matsin rayuwa.
Kungiyar Miyetti Allah
Samu kari