
Mata Da Miji







EFCC ta gurfanar da wasu mutum hudu a Kaduna bisa damfara da satar N197,750,000. Kotun ta bada umarnin tsare su, tare da dage sauraron belinsu zuwa Maris 17.

Rundunar ‘yan sanda ta Jigawa ta kama Rukayyah Amadu bisa laifin kashe kishiyarta, tare da fara bincike kan kisar amarya a Hadejia da almajiri a garin Gwaram.

Gwamnatin Katsina ta fara rabon tallafi ga zawarawa 7,220 da mata marasa galihu, kowacce na samun buhun shinkafa da ₦10,000 don rage radadin rayuwa.

Matan Jato Aka sun bukaci gwamnati ta dakatar da kashe-kashe, ta kara tsaro, tare da kawo agajin gaggawa ga 'yan gudun hijira da rikici ya raba da gidajensu.

Wata kungiyar kare hakkin mata a Najeriya ta hura wuta wajen sauke shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio kan zargin lalata da Sanata Natasha.

Wani abin bakin ciki ya afku a jihar Bauchi yayin da jami'an ‘yan sanda a jihar suka kama wani mutum mai shekaru 50, Alhaji Nuru Isah, bisa zargin kisan matarsa.

Wani ango, Kelvin Izekor ya kashe matarsa mai suna Success a Edo, bayan ya sare ta da adda. ’Yan sanda sun cafke shi shi, kuma yanzu yana gidan yari ana bincike.

Rundunar 'yan sanda ta ayyana Hafsat Kabir da Baba Sule a matsayin wadanda ake nema ruwa a jallo. 'Yan kasa na iya cafke su tare da mika su ga hukuma mafi kusa.

Gwamnatin jihar Kebbi ta fara rabon kayayyakin aure ga ma’aurata 300 a shirin "Auren Gata," domin rage musu nauyin aure da karfafa gwiwar matasa.
Mata Da Miji
Samu kari