Mata Da Miji
A labarin nan, za a ji cewa wata mata da miji sun shiga hannun yan sanda bayan an kama su suna daukar kudin fansar da suka nema daga 'yan uwan da abokansu.
A wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Aceh, Indonesia ta hukunta namiji da mace da bulala 140 bisa laifin zina da shan barasa wanda ya saba dokoki.
Jihar Kano ta sha fuskantar kisan gilla a shekarun baya, lamarin da ya janyo hankalin al’umma sakamakon yadda ake aikata su, musamman a cikin gidajen jama’a da rana.
Manyan 'yan siyasa a Kano, Rabiu Kwankwaso da Nasiru Gawuna sun ziyarci gidan Malam Haruna Bashir domin jajanta masa game da iftila'in kisan iyalinsa.
Lauya Abba Hikima ya bayyana cewa na tara Naira Miliyan 25 da don Malam Haruna Bashir bayan hallaka matarsa da 'ya'yansa, ya yi addu'a ga wadanda suka taimaka.
Wani saurayi a Abuja ya shiga tashin hankali bayan mutuwar budurwarsa, Esther, yayin ziyara. An bayyana cewa ta rasu a asibitin Kubwa bayan fara amai.
Lauya a Kano ya nuni da cewa kiran a gaggauta hukuncin kisa ga masu laifi ya saɓa wa doka, yana mai cewa dole ne a bar shari’a ta bi ƙa’ida a dukkan matakai.
Yan uwan Fatima Abubakar da aka hallaka na nuna damuwa kan yi musu gani-gani da fuskantar kyama yayin zaman makoki bayan kisan gilla da ya yi sanadin mutane bakwai.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
Mata Da Miji
Samu kari