Mata Da Miji
Matar aure mai shekara 18, Khadija Jamilu, ta soka wa mijinta wuƙa a mazakutarsa a Potiskum, Jihar Yobe. Ƴan sanda na neman ta yayin da mijin ke FMC Azare.
A labarin nan, za a ji cewa Barista Abba Hikima, fitaccen lauya a Kano ya bayyana cewa an kara tara wa Haruna Bashir kudi a karo na biyu ta asususa.
Gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan kaucewa sumbatar matarsa a taron jama’a, lamarin da ya canza tunani kan soyayya a bainar jama'a.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan makomar ya'ya mata a Najeriya da Afrika. Ya yi suka ga maza masu dukan mata da auren wuri ga mata a Najeriya.
Alhaji Hassan Umaru ya kashe Sukari Abdul a Yobe saboda zargin neman matarsa; rundunar 'yan sanda ta kama shi tare da addar da ya yi kisan da ita.
A labarin nan, za a ji cewa wata mata da miji sun shiga hannun yan sanda bayan an kama su suna daukar kudin fansar da suka nema daga 'yan uwan da abokansu.
A wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Aceh, Indonesia ta hukunta namiji da mace da bulala 140 bisa laifin zina da shan barasa wanda ya saba dokoki.
Jihar Kano ta sha fuskantar kisan gilla a shekarun baya, lamarin da ya janyo hankalin al’umma sakamakon yadda ake aikata su, musamman a cikin gidajen jama’a da rana.
Manyan 'yan siyasa a Kano, Rabiu Kwankwaso da Nasiru Gawuna sun ziyarci gidan Malam Haruna Bashir domin jajanta masa game da iftila'in kisan iyalinsa.
Mata Da Miji
Samu kari