Mata Da Miji
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusufa ya gwangwaje mutumin da aka kashe masa iyalinsa da kyautar sabon gida, kujerar hajji da wasu kyaututtuka uku.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sadan jihar Kano ta zargi makotan Fatima Abubakar da ta gamu da iftila'i da yaranta da karairayi a shafukan sada zumunta.
Maharan Fatima da yaranta 6 sun yi amfani da kan keken dinki wajen aikata kisan gillar; an kamo Umar Auwalu da abokan ta'asarsa bayan jana'izar iyalin a Kano.
Tinubu ya yi Allah-wadai da kisan gillar mata da yara 6 a Kano; ya bukaci 'yan sanda su gaggauta daukar mataki kan wadanda ake zargi. Ya yi ta'aziyyar dan kasuwa.
Jama'a sun fara kira da a taimakawa Malam Bashir Haruna da aka kashe matarsa da 'ya'yansa shida a jihar Kano. Barista Abba Hikima na cikin wadanda suka yi kiran.
A labarin nan, za a ji cewa mahaifin Umar, Malam Auwal ya bayyana takaici a kan kisan gilla da ake zargin dansa da aikata wa inda ya shafi zuri'a guda.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da cafke wani mutum, Sule Gurmu da ya kashe matarsa, Umaima Maiwada a Augie bayan zabga mata kotar fartanya
Rundunar yan sandan jihar Kano ta samu gagarumar nasara wajen kama mutane uku da ake zargi da kashe Fatima Abubakar da yaranta shida a Chiranchi.
Tashin hankali ya barke a yankin Ekid da ke Akwa Ibom, bayan kama Princess God’sown Udoito, mai sukar Gwamna Umo Eno kan batun filaye da muhalli.
Mata Da Miji
Samu kari