Masu Garkuwa Da Mutane
Babban limamin coci, Bishof Oyedepo ya ce mabiyan cocinsa suna da wani karfi na tunkarar dunw ata barazana, ya bukaci su daina jin tsoron masu garkuwa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Ƴan bindiga sun sace ɗalibai a kan hanyarsu ta zuwa zana jarabawar JAMB daga Makurdi zuwa Otukpo, jihar Benue, a daren Laraba, 15 ga Afrilu, 2026.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan 'yan bindiga da suka addabi mutane a jihar Bauchi. Sojoji sun kakkabe maboyar 'yan bindiga, ta ceto mutanen da aka sace.
Mazauna Kauru a jihar Kaduna sun nemi ɗaukin gwamnati bayan ƴan bindiga sun raba mutanen ƙauyuka 39 da gidajensu yayin da suka yi garkuwa da wasu da dama.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar Sapale a jihar Delta, Hon. Bright Abeke daga wani otal.
Rahoton Beacon Security ya nuna an kashe mutum 2,360 sannan aka sace 1,175 a Najeriya cikin watanni uku na 2026 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026 yau.
A labarin nan, za a ji wata babbar kotu da ke zamanta a Abuja ta kawo ƙarshen shari'ar gwamnatin tarayya da wasu ƴan Boko Haram da aka gurfanar a gabanta.
Jam’iyyar APC ta bayyana damuwa kan zargin mambanta na da hannu a sace da kashe Francis Igwe, mahaifin tsohon mataimakin gwamna, tana goyon bayan adalci.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari