Masu Garkuwa Da Mutane
Sojojin Najeriya sun kashe mai gidan Bello Turji, Kachalla Halilu Sububu da wasu jiga jigan yan ta'adda a Zamfara. An kashe Dangote, Baleri da Modi Modi da Damina.
A rahoton nan, za ku ji rundunar yan sanda a Kaduna ta yi nasarar fatattakar wasu bata-gari da su ka hada da wasu yan bindiga da yan fashi a jihar.
Yan sanda sun kama mai garkuwa da mutanen da ya sace budurwa daliba kuma ya kashe ta bayan ya karbi kudin fansa. Ya yanke wasu sassan jikin budurwar.
Rundunar sokin Najeriya ta cafke kasurgumin dan bindiga da ake nema ido rufe a jihar Filato. Dan bindigar ya addabi mutane da garkuwa da mutane da kai hari.
Wasu tsagerun ƴan fashin daji sun shiga babban asibitin da ke garin Kurfi a ƙaramar hukumar Kurfin jihar Kastina, sun yi garkuwa da mata 4 hada matar likita.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-hare a jihar Zamfara da safiyar ranar Alhamis. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an sojoji uku bayan sun bude musu wuta.
A martaninsa a shugaban 'yan ta'adda, Bello Turji, Bulama Bukarti ya yi nuni da cewa Turji ya dage da fitar da bidiyo kwanan nan saboda wasu manyan dalilai guda uku.
A wannan labarin, rundunar 'yan sandan Oyo ta bayyana cewa an yi nasarar ceto jigo a jam'iyyar PDP, Benedick Akika bayan kwanaki a hannun yan bindiga.
A labarin nan, hukumar da yaki da yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ya bayyana cewa talauci da cin hanci sun taimaka wajen ta'addanci.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari