Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu miyagun ƴan bindiga sun shiga har cikin gida, sun yi awon gaba da wani malami, Sheih Isma'il Gausi a Zaria da ke jihar Kaduna da daren ranar Laraba.
Yayin da rashin tsaro ya ke kamari, an gano yadda gwamnatin tarayya ta fitar da kudi masu nauyi domin yakar ta'addanci a sassan da ta'addanci ya yi katutu.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kogi ta tabbatar da kubutar shugaban karamar hukuma, Zacchaeus Dare-Michael da wasu daga cikin hadimansa da aka sace.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da shugaban riƙo na ƙaramar hukumar Kabba/Bunu a jihar Kogi, Barista Dare.
Jami'an rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarat hallaka ƙasurgumin ɗan ta'adda aka jima ana nema ruwa a jallo, sun kwato makamai bayan musayar wuta a Taraba.
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahuta Rarara ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya na kokarin gaske wajen tallafawa 'yan kasa da magance yunwa.
Gwamnatin jihar Sokoto ta raba tallafi Naira Miliyan 10 da tirelolin abinci ga mazauna karamar hukumar Isa da rashin tsaro ya hana su sakewa domin rage radadin.
Yan fashin daji sun kai hari tare da garkuwa da sarkin Gobir Isa Bawa da ɗansa a hanyarsu ta komawa gida a ƙaramar hukumar Sabon Birni da ke jihar Sakkwato.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun hallaka mutum 5 ƴan gudun hijira a masallaci a kauyen Katapko da ke yankin ƙaramar hukumar Toto a jihar Nasarawa ranar Alhamis.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari