!['Yan bindiga sun kai mummunan hari Masallaci, sun kashe bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
Masu Garkuwa Da Mutane
!['Yan bindiga sun kai mummunan hari Masallaci, sun kashe bayin Allah](https://cdn.legit.ng/images/560x315/9b30fc871846de21.jpeg?v=1)
![Kwara: Miyagun 'yan bindiga sun farmaki masu ibada, 'yan sanda sun kai daukin gaggawa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/138f8ba423ec1450.jpeg?v=1)
![Bayan farmakar ɗan majalisar NNPP, an kama wani da ake zargi da babban laifi a Kano](https://cdn.legit.ng/images/360x203/71207a7474f30283.jpeg?v=1)
!["A daina alakanta ni da 'yan bindiga": Matawalle ya yi magana kan bidiyon Bello Turji](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9763d8939ded8cf4.jpeg?v=1)
!["Na yi mamakin ganin abin da ban yi tsammani ba": Rarara kan sace mahaifiyarsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/fda8f2f8756344c9.jpeg?v=1)
![Yadda Kirsita ya sadaukar da rayuwarsa domin kula da mahaifyar Rarara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/606839887dbc10f9.jpeg?v=1)
![Hukumar DSS ta kama wanda ya sace mahaifiyar Rarara, an samu miliyoyi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/004c894e515963f0.jpeg?v=1)
Rahotanni sun tabbatar da cewa Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a jihar Kano ta yi nasarar cafke wanda ake zargi da sace mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara a Katsina.
![An kassara ayyukan miyagu, 'yan sanda sun yi ram da masu aikawa 'yan bindiga bayanai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4724db42943775b0.jpeg?v=1)
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana nasarar damke wasu mutane hudu da ke tattara bayanan sirri kan jama'a su na mikawa masu garkuwa da mutane.
![Zamfara: Mata 5 sun tsere daga hannun 'yan bindiga, an yi jana'izar wasu mutum 5](https://cdn.legit.ng/images/190x107/29b20e6cb5399c8f.jpeg?v=1)
Mutane biyar daga cikin wadanda 'yan bindiga suka sace a kauyen Dan Isa sun kubuta. An yi jana'izar mutum biyar bayan ban sake gano gawar mutum daya a daji.
!['Yan bindiga sun sako mahaifiyar mawaki Dauda Kahutu Rarara, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/606839887dbc10f9.jpeg?v=1)
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa mahaifiyar fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ta kubuta daga hannun 'yan bindiga bayan sati uku.
![Yan bindiga sun buɗe wuta kan matafiya, sun yi awon gaba da mutane da yawa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bb3e98a1831dad94.jpeg?v=1)
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Akwa Ibom ta tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun yi garkuwa da direba da fasinjoji 18 a kan titi a jihar Akwa Ibom.
![An 'kama' wani mai kayan miya da gawarwaki da kayan makarantar yara a Kano](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9f1bbc998c6a5e90.jpeg?v=1)
Jama'ar karamar hukumar Dawakin Kudu sun shiga tashin hankali bayan an gano gawarwaki guda shida a gidan wani mai sayar da kayan miya, Abdul-Aziz.
![Matsalar tsaro a Abuja: Ƴan bindiga sun harbi jigon APC, sun tafi da mutane 5](https://cdn.legit.ng/images/190x107/63c2fbd86885d20b.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa masu garkuwa da mutane sun sace wasu mazauna yankin Yangoji a birnin tarayya Abuja, bayan sun harbi wani jigon jam’iyyar APC.
![Yan bindiga sun gwabza fada, hatsabibin mai garkuwa da mutane ya sheka lahira](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2c0ba287d094bcb4.jpeg?v=1)
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan yan ta'adda a karamar hukumar Lau ta jihar Taraba, ta ceto mata biyu, yan bindiga sun kashe juna a yankin Wukari.
![Mai rabon ganin badi: 'Yan bindiga sun saki yaran alkaliya da aka sace a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7c2c8660dba7e1cb.jpeg?v=1)
Bayan shafe kwanaki 15 a hannun masu garkuwa da mutane, yaran mai Shari'a Janet Galadima sun shaki iskar 'yanci. Yanzu haka yaran na tare da mahaifiyarsu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari