Masu Garkuwa Da Mutane
Taron dai na da nufin bunkasa karfin gwamnoni wajen yaki da tashe-tashen hankula da samar da zaman lafiya a fadin Najeriya ta hanyar tattaunawa da kuma hadin gwiwa.
Mutane uku a kihar Edo sun yi karyar an yi garkuwa da su ne da kuma bukatar kudin fansa. 'Yan sanda sun tabbatar da faruwar lamarin da nasarar cafke su
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun yi garkuwa da matafiya 16 a kan titin Abuja zuwa Lokoja, sun kuma kashe direba amma an ce 6 daga ciki sun shaki iskar ƴanci.
Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF ya bayyana an sace yara sama da 1680 tin bayan satar 'yan makaranta na farko da aka fara a Chibok
Sojojin sun yi nasarar hallaka 'yan ta'addan ne a garin Maru a jahar Zamfara bayan sun yi kazamin fada. Sun kuma kwace makamai da dama wurin 'yan ta'addan
Kungiyar ImpactHouse Center for Development Communication ta ba Shugaba Bola Tinubu shawarwari guda 4 na tabbatar da ingantaccen tsaro da a makarantun Najeriya.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya kira taron tsaro cikin gaggawa han halin da mutane ke ciki a sassan wasu kananan hukumomi 8 na jihar Nasarawa.
Rahotanni sun tattabar da cewa ragowar daliban da aka yi garkuwa da su a jami'ar tarayya ta Gusau sun samu 'yanci bayan shafe watanni a hannun masu garkuwa da mutane
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi garkuwa da mai ɗakin tsohon shugaban ma'aikatan fadar gwamnati a mulkin Samuel Ortom a jihar Benuwai, sun tafka ɓarna.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari