
Masu Garkuwa Da Mutane







Rundunar yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar kama wani matashi mai suna Thomas Ya'u dan shekara 20 kan zargin garkuwa da mahaifiyarsa ya karbi fansar N30m.

Ƴan sanda a jihar Zamfara sun yi babban kamu, sun cafke matar dake safarar makamai ga ƴan bindiga a jihar. Matar ta daɗe tana gudanar da wannan baƙar sana'ar.

Jami'an rundunar sojin Najeriya sun kai samamen kwantan bauta kan mafakar masu garkuwa da mutane a Kuros Riba, sun ceto kwamishinar harkokin mata da aka sace.

Mista Johnson Ademola Adesola ya rasu yana kokarin cire kudi a layin bankin Wema. Jami’ar jihar Legas ta tabbatar da rasuwar Adesola da yadda abin ya faru.

Ɗaliban makarantar kwalejin gwamnatin tarayya ta FGC Yauri dake a hannun ƴan bindiga na cikin tashin hankali. Ƴan bindigan sun aurar da su ba a son ran su ba

Bayan makonni 2 an gano gawarwakin mata da yaran basaraken garin Mutumbiyu, Mai shari'a Sani Muhammad murabus) a jihar Taraba. Ya ce za a birne su ranar Asabar
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari