Masu Garkuwa Da Mutane
‘Yan bindiga sun kashe wani jami’in hukumar NSCDC, Ayo Olukotun, tare da sace diyarsa da wasu mutane bayan kai hari garin Odo-Ere da ke jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji yadda rundunar yan sandan jihar Edo ta gano wata baiwar Allah da iyalanta suka ce an sace a dakin otal da saurayi a jihar Delta.
Limamin cocin Katolika, Fasto Ejike Mbaka, ya ce sace ɗaliban Oyo wata manufa ce ta siyasa domin hada yan Najeriya da n kasa, Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Wani hatsabibin 'dan bindiga mai suna Jammo, ya yi garkuwa da dattawa 50 da ak tura domin tattaunawar sulhu kamar yaddaya bukata a jihar Zamfara.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Oyo ta bayyana hanyar da ƴan bindiga suka bi kafin su yi garkuwa da yayar tsohon ministan wutar lantarki da yaranta.
Yan ta'addan da suka yi garkuwa da dalibai da malamai na makarantu uku a jihar Oyo sun nemi abubuwa hudu daga gwamnati kafin saki wadanda suka sace.
A labarin nan, za a ji jami'an hukumar tsaron fararen hula ta NSCDC ta kai dauki gaggawa bayan wasu yan bindiga sun far wa makiyaya tare da garkuwa da mutum biyu.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kama wasu dattawa biyu a cikin daji, sun bukaci a kai masu dauki. Dayan tsohon shugaban APC ne dayan malami.
An tabbatar da mutuwar mutane biyar daga cikin masu ibada takwas da aka sace a cocin ECWA da ke Omugo, yankin Oro Ago, a karamar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari