Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kama wasu dattawa biyu a cikin daji, sun bukaci a kai masu dauki. Dayan tsohon shugaban APC ne dayan malami.
An tabbatar da mutuwar mutane biyar daga cikin masu ibada takwas da aka sace a cocin ECWA da ke Omugo, yankin Oro Ago, a karamar hukumar Ifelodun ta jihar Kwara.
Kungiyar hadin kan yarbawa ta AYDM ta bayyana cewa gwamnonin Kudu Maso Yamma ne suka jawo tabarbarewar tsaron da ya jwo sace daliban makaranta a Oyo.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa an yi garkuwa da tsohon Ministan Wuta, Adebayo Adelabu, tare da tagwayen ‘ya’yanta a Ibadan, abin ya tayar da hankali.
‘Yan bindiga sun sace Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya da matarsa a Katsina, yayin da jihar ke ci gaba da fama da hare-hare 'yan ta'adda da matsalar tsaro.
Rundunar ƴan sanda a Ogun sun kama Sarkin Fulani na Ijebu Ode tare da wasu ƴaƴansa bayan jami'an sun gano jakar karɓar kuɗin fansa a cikin madafinsa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Babagana Umara Zulum da tawagarsa sun ziyarci makarantar da yan ta'adda suka sace dalibai, an fara daukan mataki.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Mohammed Hayatudeen na ADC ya yi alƙawarin ayyana ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane a matsayin ‘yan ta’adda idan ya zama shugaban Najeriya a 2027.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari