Masu Garkuwa Da Mutane
Hedikwatar tsaro ta ce sojojin Najeriya sun hallaka ’yan ta’adda 69, sun ceto sama da mutane 360 da aka yi garkuwa da su tare da cafke wasu 49 cikin mako guda.
Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu bayan ‘yan bindiga sun kai mummunan hari kan wasu al’ummomi uku a Masarautar Kupa da ke Lokoja, Jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin matafiya a da suka bi ta hanyar jihar Neja sun shiga gagari bayan yan bindiga sun tare masu hanya tare da bude wuta.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun kuɓutar da mutum 14 daga hannun ƴan bindiga tare da ƙwato dabbobi 281 a wani samame da suka kai a jihar Sokoto.
Rahoto ya nuna cewa an sako alkalin Babbar Kotun Kebbi, Mai shari'a Faruku Hassan Bunza, bayan ya shafe mako guda a hannun masu garkuwa da mutane.
DSS tare da jami'an tsaro sun kashe 'yan bindiga uku, sun ceto mutum tara da aka sace a dajin Kwara bayan musayar wuta mai zafi da masu garkuwar.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarni ga jami'an tsaro game da harin da ya kashe mutane kusan 30 a jihar Kaduna.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar nan ta kara samun gagarumar nasara wajen kakkabe ayyukan yan bindiga da suka kai hari jihar Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an rundunar ƴan sandan jihar Kano sun kai ɗauki a lokacin da ƴan bindiga su ka tare hanyar wasu matafiya da ke hanyar zuwa Filato.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari