Masu Garkuwa Da Mutane
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta kama wani bawan Allah Muhammad Sani da laifin ta'addanci, an yanke hukunci.
Shugabar makarantar jihar Oyo da aka sace dalibai da malamai, Racheal Alamu ta yi bayani game da abubuwan da suka faru da su a hannun 'yan bindiga da suka sace su.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shugaban wata makarantar firamare a jihar Oyo tare da neman Naira miliyan 30 a matsayin kudin fansa kafin sakinsa.
Iyalan ɗaliban da aka sace a makarantar Mussa da ke Borno sun roƙi gwamnatin tarayya ta gaggauta ceto 'ya'yansu bayan watanni biyu ba tare da wani labari ba.
A labarin nan za a ji cewa hukumar NIMC a Najeriya ta bayyana dalilin da ke hana ta bibiyar masu garkuwa da mutane ta lambar NIN duk da suna amfani da waya.
An samu karin bayani kan matakan da sojoji da sauran hukumomi suka dauka wajen ganin sun ceto daliban jihar Oyo wajen cafke iyalan 'yan bindigan.
Hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) ta tabbatat da cewa wasu jami'anta ke rakiyar gawar abokin aikinsu zuwa gida sun fada tarkon 'yan bindiga a jihar Kogi.
Dakarun rundunar sojin Najeriya sun bayyana yadda suka rika daukar matakai domin ceto daliban da aka sace a wata makaranta a jihar Oyo bayan garkuwa da su.
Rundunar 'yan sandan Nasarawa ta tabbatar da sace daliban FULafia uku, inda ta ceto daya tare da kaddamar da samame domin kubutar da sauran biyu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari