Masu Garkuwa Da Mutane
'Yan bindiga sun kashe wani fasto tare da sace masu bauta da dama, ciki har da tsofaffi da yara, yayin wani taron addini a garin Eda Oniyo da ke jihar Ekiti.
Fiye da kauyuka 30 a Zamfara sun tsere daga gidajensu sakamakon janyewar dakarun tsaro daga kauyen Lilo, lamarin da ya bar su cikin fargabar harin 'yan bindiga.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar ta'addancin Boko Haram ta yi wa gwamnatin Najeriya barazana da cewa za ta hallaka mutanen da ta yi garkuwa da su.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun ceto ɗalibai 15 bayan an sace ɗalibai 23 a wata makaranta da ke gudanar da aiki ba bisa ƙa'ida ba a yankin Zariagi.
Wani labari maras dadi da muka samu shi ne Sarakuna 30 a Najeriya sun ji tsoro, sun tsere daga garuruwansu a sakamakon matsalar rashin tsaro a yankin.
Babban limamin coci, Bishof Oyedepo ya ce mabiyan cocinsa suna da wani karfi na tunkarar dunw ata barazana, ya bukaci su daina jin tsoron masu garkuwa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Ƴan bindiga sun sace ɗalibai a kan hanyarsu ta zuwa zana jarabawar JAMB daga Makurdi zuwa Otukpo, jihar Benue, a daren Laraba, 15 ga Afrilu, 2026.
Rundunar sojin Najeriya ta kai farmaki kan 'yan bindiga da suka addabi mutane a jihar Bauchi. Sojoji sun kakkabe maboyar 'yan bindiga, ta ceto mutanen da aka sace.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari