
Masu Garkuwa Da Mutane







Miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun halaka wata matar aure tare da raunata mijinta a wani sabon hari a jihar Taraba.

Rundunar ƴan sandan jihar Adamawa ta cafke masu garkuwa da mutane da fashi da makami mutum 32 a jihar. Hukumar ta kuma karrama jami'an da suka cafko miyagun.

Wasu sun shiga ha’ula’i a lokacin da su ke tafiya a kan hanyar Abuja-Lokoja a makon jiya. Masu garkuwa da mutane sun yi gaba da fasinjoji bayan tare motoci

Gwamnatin Uba Sani ta dauki matasa 7,000 aiki da nufin kara su a cikin rundunar Jihar ta ’yan sa-kai (KASVS), domin su hana ’yan bindiga sakat a jihar Kaduna.

Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun farmakin rukunin gidaje a yankin Kuchiko da ke Abuja inda suka awon gaba da wani a yankin.

Matasa a jihar Zamfara sun yi garkuwa da matan 'yan bindiga a yankin Birnin Magaji, sun sha alwashin cewa ba za su sake su ba har sai an sake musu 'yan uwa.

Wasu miyagun ƴan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sjn sace mutum biyu a wani hari da suka kai a ƙaramar hukumar Zariya ta jihar Ƙaduna.

An shiga zullumi bayan ƴan bindiga sun yi awon gaba da sakataren tsare-tsaren j'iyyar All Progressives Congress (APC) na jihar Kaduna bayan sun farmake shi.

Yan bindigar da suka sace Misis Bola Ajiboye, matar Fasto Johnson Ajiboye na cocin RCCG da ke jihar Kwara, sun sako ta. Sun tsare mutumin da ya kai fansarta.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari