Masu Garkuwa Da Mutane
Gwamnatin jihar Neja ta ce har yanzu ba ta samu wata sanarwa ko sako daga ’yan ta’addan da suka sace masu ibada a wani masallaci Juma'a da ke Borgu ba.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya ta kara daukar matakan tsaro bayan shugaban kasa ya bada umarnin ceto masallata da aka sace a jihar Neja.
Yan bindiga a Jihar Niger sun saki yara 48 da suka yi garkuwa da su har tsawon makonni uku bayan an biya kudi, inda a yanzu suka koma gida lafiya gaban iyayensu.
Hukumar NFIU ta toni asirin yadda 'yan ta'adda ke yin amfani da asusun banki na matattun mutane, mata, da kafofin tara tallafi na intanet wajen tura kudi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin saman Najeriya ta tsara hanyar taimaka wa takwarorinta, za a hana yan bindiga sakat a jihar Sokoto da mawakbtan ta.
Yan bindiga sun sace matar sarkin Dabu a Kwara. Haka kuma suna neman naira miliyan 20 kan wata budurwa. Kungiyar KSDF ta buqaci gwamnati ta ceto su.
A labarin nan za a ji wasu yan bindiga sun kai hari wani yanki na jihar Kaduna da ke Arewa mas Yammacin Najeriya inda sukayi garkuwa da likita da wata baiwar Allah.
Rundunar yan sanda a jihar Kaduna ta kama wasu mutane shida da ake zargin suna garkuwa da mutane. Ciki har da uwa da wasu daga cikin 'ya'yan da ta haifa.
A rahoton nan, za a ji 'yan bindiga sun kashe maigida da dan dan'uwansa a Sokoto, sannan suka yi garkuwa da diyarsa da surukarsa bayan sun kai hari gidansu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari