Manyan Labarai A Yau
Mahukuntan jami'ar Borno (UNIMAID) sun dauki matakin rufe jami'ar har sai abin da hali ya yi sakamakon ambaliyar ruwan da aka yi a birnin Maidiguri na jihar.
A wannan labarin, daurarrun da ba a kai ga sanin adadinsu ba sun samu damar tserewa daga kurkukun da aka ajiye su bisa laifuffuka daban-daban a Borno.
Wata mummunar zanga zanga ta barke a jihar Bauchi biyo bayan kisan da aka yiwa wasu mutum biyu. Fusatattun matasa sun fito sun rufe tituna a ranar Talata.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-hare a jihar Kaduna. 'Ƴan bindigan dauke da makamai sun hallaka mutum biyar tare da sace wasu mutane da dama.
Wasu allunan da ke tallata shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun fara bayyana a birnin tarayya Abuja. Ana tallata Tinubu ne domin zaben 2027 da ke tafe.
Jami'an hukunar 'yan sandan farin kaya (DSS) sun cafke shugaban kungiyar kwadago ta kasa (NLC), Joe Ajaero. An cafke Ajaero ne a flin jirgin sama na Abuja.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani kan kalaman da tsohon mataimakin shugabanta na kasa, Salihu Lukman, ya yi. Ta ce shi ma ya gaza.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mata masu ba 'yan bindiga bayanai a jihar Kaduna. An cafke matan ne bayan sun je siyayya a kasuwa.
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi martani kan kalaman da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi na cewa ta mutu. PDP ta ce Kwankwaso baya da tasiri a siyasance.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari