Manyan Labarai A Yau
Tsohon Ministan sadarwa a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Farfesa Ali Isa Pantami ya sabunta rajistar zama dan APC. Ya ce Buhari ya ba shi shawara.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da dokar zabe. Majalisar dattawan ta kuma cimma matsaya kan kudirin neman tura sakamakon zabe ta yanar gizo.
Wani dan majalisar wakilai daga jihar Adamawa, Muhammad Basil, ya bukaci tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya ja baya da siyasa.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan hare-haren da 'yan bindiga suka kai a jihar Katsina. Ta bukaci a samar da sansanin sojoji a yankunan.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu, Sanata Garba Maidoki, ya koka kan matsalar rashin tsaro. Sanatan ya bayyana cewa dakarun sojojin da ake da su sun yi kadan.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan matsalar yi wa yara auren wuri a Arewa. Ya bayyana cewa iyaye na samun kansu cikin halin rashin tabbas.
Amurka za ta buɗe sabon ofishin jakadancinta na $537m a Legas zuwa 2028; mutum 2,500 suna aiki a wurin duk da fargabar korar ƴan Najeriya daga Amurka a yau 2026.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi magana kan karfin da jam'iyyun adawa suke da shi. Ya bayyana bambancin ADC da jam'iyyar APC.
Dan majalisar wakilai a Amurka, Riley Moore, ya gana da gwamnan jihar Plateau, Caleb Manasseh Mutfwang. Ganawar ta su ta gudana ne a kasar Amurka.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari