
Maiduguri







Jami'ar Maiduguri ta rage lokacin aiki ga dalibai da malamai saboda fara azumin watan Ramadan na 2025 domin samun damar yin ibada yadda ya kamata.

Wasu matasa a jihar Borno sun ziyarci wata makabarta da aka tone gawa aka jefa ta cikin ruwa. Ana zargin matsafa ne suka aikata ta'asar. An bukaci daukar mataki.

'Yan ta'addar ISWAP sun shirya yayin da suka karo makamai domin gwabza fada da Boko Haram da ta kashe musu mayaka 31 a wani farmaki a jihar Borno.

Bincike ya nuna cewa farashin kayan abinci ya kara karyewa a kasuwanni Maiduguri, babban birnin jihar Borno yayin da watan azumi ke kata gabatowa.

Gwamna Zulum ya miƙa sandar mulki ga sabon Shehun Bama, Dr. Umar ElKanemi, tare da yabawa tsohon Shehu kan gudunmawarsa a ilimi, lafiya da zaman lafiya.

Rahotanni sun tabbatar da cewa wani kwamandan Boko Haram a Borno mai suna Mulwuta ya yi barazana ga mazauna Banki a karamar hukumar Bama a jihar.

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya yi nasarar zama sabon shugaban ƙungiyar gwamnonin yankin Tafkin Chadi, ya ce zai maiɗa hankali kan bunƙasa yankin.

'Yan ta'adda sun kai wa sojoji da fararen hula hari a Borno, inda aka rasa mutane da dama yayin aikin kwaso gawarwakin manoma da aka kashe a yankin Dumba.

Gwamna Zulum ya yi Allah-wadai da kisan manoma 40 a Dumba, ya ja kunnen jama'a su zauna cikin yankunan tsaro don kare rayuwarsu daga barazanar 'yan ta'adda.
Maiduguri
Samu kari