Maiduguri
Yara 11 sun tsinci harsasan kakkabo jiragen sama a magudanar ruwa a Maiduguri; sojoji sun killace yankin yayin da aka bai wa yaran kyautar kuɗi saboda jarumta.
Dakarun Operation Hadin Kai sun cafke wani da ake zargin ɗan kunar bakin wake na Boko Haram a Yobe, wanda ya amsa karɓar ₦70,000 zuwa ₦100,000 kan kowane hari.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya roƙi al’ummar jihar su yafe masa duk wanda ya ɓata masa rai a cikin shekaru bakwai na mulkinsa.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar farauto wasu mutane da ake da yaƙinin da su aka kitsa harin bam a masallacin Maiduguri.
Gwamnonin Arewa 19 sun yi Allah wadai da harin kunar bakin wake da aka kai wani masallacin Juma'a a Maiduguri, jihar Borno, sun mika sakon ta'aziyya da jaje.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta kara adadin jami'ai bayan wani harin bam a wani masallaci a Maiduguri. An tura 'yan sanda 1,000 domin ba da tsaro.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantamai ya yi jaje ga wadanda harin bam ya shafa a wani masallaci a Maidugurin Borno.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi karin bayani game da harin bam na kunar bakin wake da ake zargin Boko Haram ta kai wani masallaci a jihar Borno an kashe mutane.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Maiduguri
Samu kari