Maiduguri
Dakarun Operation Hadin Kai sun cafke wani da ake zargin ɗan kunar bakin wake na Boko Haram a Yobe, wanda ya amsa karɓar ₦70,000 zuwa ₦100,000 kan kowane hari.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya roƙi al’ummar jihar su yafe masa duk wanda ya ɓata masa rai a cikin shekaru bakwai na mulkinsa.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron Najeriya sun yi nasarar farauto wasu mutane da ake da yaƙinin da su aka kitsa harin bam a masallacin Maiduguri.
Gwamnonin Arewa 19 sun yi Allah wadai da harin kunar bakin wake da aka kai wani masallacin Juma'a a Maiduguri, jihar Borno, sun mika sakon ta'aziyya da jaje.
Rundunar 'yan sanda a jihar Borno ta kara adadin jami'ai bayan wani harin bam a wani masallaci a Maiduguri. An tura 'yan sanda 1,000 domin ba da tsaro.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantamai ya yi jaje ga wadanda harin bam ya shafa a wani masallaci a Maidugurin Borno.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi karin bayani game da harin bam na kunar bakin wake da ake zargin Boko Haram ta kai wani masallaci a jihar Borno an kashe mutane.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni sun bayyana yadda dan kunar bakin wake ya kashe sojoji biyar a yankin Pulka da ke jihar Borno, yayin da ake ci gaba da yaki da Boko Haram.
Maiduguri
Samu kari