Maiduguri
Wata budurwa da aka so a tilastawa auren abokin babantta ta kashe kanta kan saboda damuwa. Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Gubio a jihar Borno.
Binciken kwa-kwaf ya gano gaskiya kan wani bidiyo da ake yadawa a kafafen sada zumunta da ke nuna Boko Haram sun mamaye barikin sojoji na Najeriya.
Tsohon hafsan tsari a Najeriya, Janar Lucky Irabor ya ce aƙalla sojoji 2,700 ne suka mutu cikin shekaru 12 na yaƙin da Najeriya ke yi da yan ta'addan Boko Haram.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya bayar da umarnin bincike kan zargin cin zarafin mata musulmai masu sanya hijabi a wasu asibitocin Maiduguri a Borno.
An tabbatar da cewa Sarkin Kirawa, Alhaji Abdulrahman Abubakar, ya tsere zuwa Kamaru bayan Boko Haram sun kona fadarsa a wannan mako da muke ciki a jihar Borno.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa matashin malami, Isma’il Maiduguri daga jihar Borno, ya tsira daga mummunan hatsarin mota a hanyar Maiduguri.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna takaicinsa kan harin da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai. Ya ce sojoji da fararen hula sun rasu.
Jarumin fina-finan Kannywood, Mato Yakubu, da aka fi sani da Malam Nata’ala, ya bayyana farin ciki bayan samun tallafin kudin jinya daga gwamnatin Nijar.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya karyata zargin matashi dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore da ya yi zarge-zarge kan gwamnatinsa da cin zarafi.
Maiduguri
Samu kari