Kananan hukumomin Najeriya
Babban Bankin Najeriya, CBN ya kawo wani tsari kan biyan kudin kananan hukumomi kai tsaye daga asusun Gwamnatin Tarayya da aka shirya tun watan Janairu.
Ganduje ya ƙaddamar da yakin neman zaben APC a Katsina, inda ya karɓi masu sauya sheƙa 40,000. Gwamna Radda ya yi alƙawarin zaɓen ciyamomi na gaskiya.
Tsofaffin shugabannin kananan hukumomin jihar Osun sun taso Gwamna Ademola Adeleke a gaban kan N183bn. Sun bukaci ya bayyana yadda ya kashe kudaden.
Gwamnan Katsina, Dikko Umaru Radda, Muhammadu Buhari da manyan jagororin APC a Katsina sun halarci taron neman goyon baya ga APC a zaben kananan hukumomi
Jam'iyyar APC ta lashe kananan hukumomi 16 cikin 18 da aka fadi sakamakonsu a jihar Ondo, yayin da PDP ta jaddada aniyarta na kin shiga zaben ciyamomin.
Yayin da aka gudanar da zaben kananan hukumomi a Ondo, Hukumar ODIEC ta soke zabe a wata karamar hukuma saboda tsohon tambarin NNPP da aka yi amfani da shi.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta bayyana lokacin da za ta fara biyan kananan hukumomi kudadensu kai tsaye.
Gwamnan Ondo ya ayyana ranar hutu don zaben kananan hukumomi, yayin da PDP ta janye saboda rashin amincewa da hukumar ODIEC. ‘Yan sanda sun takaita zirga-zirga.
Shugaban karamar hukumar Obio-Akpor a jihar Rivers, Hon. Chijioke Ihunwo ya nada hadimai na musamman guda 130 watanni shida bayan nada wasu 100 da ya yi.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari