Kananan hukumomin Najeriya
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bukaci haɗin kai da gwamnoni yayin da ya ƙaryata rahotannin da ke cewa akwai rashin jituwa kan lamarin ƙananan hukumomi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga gwamnonin jihohin Najeriya kan yancin cin gashin kan kananan hukumomi. Ya kwantar da hankalinsu.
Shugabar ƙaramar hukumar Egor s jihar Edo ta yi watsi da matakin wasu kansiloli na sauke ta daga kan kujerar mulki, ta ce hakan ya saɓawa kundin tsarin mulki.
Gwamnan Edo ya rantsar da shugabannin riko duk da hukuncin kotu, yayin da Antoni Janar ya jaddada cewa dakatarwa na shugabannin iko ne na kansiloli kawai.
Gwamnaan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya ba shugabannin kananan hukumomi wa'adi domin su biya ma'aikatan da ke karkashinsu hakkokin da suke bin bashi.
Shugaban Isi-Uzo ya gabatar da kasafin Naira biliyan 5.5 don 2025. Ayyuka sun haɗa da tituna, lafiya, aikin gona, ICT da shirin Gwamna Mbah na Smart Green Schools.
Shugabannin kananan hukumomi 18 da ke jihar Edo sun yi Allah wadai da matakin dakatar da su da Gwamna Monday Okpebholo ya yi inda suka ce an saba doka.
Bayan kai ruwa rana a zaman ranar Talata, Majalisar dokokin jihar Edo ta dakatar da shugabanni da mataimakansu a kananan hukumomi 18 na jihar kan zargi.
Miinistan shari'a, Lateef Fagbemi, ya ja kunnen shugabannin kananann hukumomi kan yin almundahana da kudaden jama'a. Ya ce za a tura su gidan yari.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari