Kananan hukumomin Najeriya
Kansilolin Chanchaga sun dakatar da ciyaman dinsu, Aminu Ladan bisa zarge-zargen karkatar da dukiya, rashin bin doka da kin gabatar da bayanan kudade ga majalisa.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa shugaban karamar hukumar Chanchaga a jihar Niger, Alhaji Aminu Yakubu-Ladan, ya shiga kotu da gwamnatin jihar kan wa'adin mulki.
Kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na Majalisar Wakilai ya tabbatar da karɓar buƙatu 46 na kirƙiro sababbin jihohi a yankuna shida na ƙasar nan.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Legas (LASIEC) a ranar Lahadi ta bayyana cewa APC ta lashe kujerun ciyamomi 20 da kansiloli 375 cikin 376 a jihar.
Jihar Kano ta ɓukaci Majalisar Wakilai ta duba yiwuwar ƙara jiha 1 da sababbin kananan hukumomi 26 daga cikin 44 da ake da su, jihar na da faɗin ƙasa da jama'a.
Tsagin jam'iyyar NNPP ta gaza samun damar shiga zaben kananan hukumomi da ake a jihar Legas. Tsagin NNPP ya ce jinkirin INEC ma ya jawo mata rashin shiga zaben.
Majalisa na nazarin buƙatu da dama na kirkirar sabbin jihohi, ƙananan hukumomi, da gyaran tsarin mulki, inda Benjamin Kalu ke kira ga jama'a su bayyana ra'ayoyinsu.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta sake yin babban rashi bayan rasuwar shugaban karamar hukumar Otto-Awori, Musbau Ashafa ya riga mu gidan gaskiya.
Babban kusa a jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya, Segun Showunmi, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya gwamnoni sakarwa kananan hukumomi mara.
Kananan hukumomin Najeriya
Samu kari