Matawalle
Tsohon jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Daniel Bwala, ya bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya kori ministocin tsaro, Mohammed Badaru da Bello Matawalle.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya ce ba gaskiya ba ne zargin da ake yi na cewa Shugaba Bola Tinubu ya nuna wariya a rabon mukamai da ya yi.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, zai jagoranci tawagar babban hafsan tsaron kasa, Janar Christopher Musa, tare da wasu hafsoshin tsaro domin komawa Sokoto.
Karamin ministan tsaro, Mohammed Bello Matawalle, ya sha alwashin kawo karshen 'yan bindigan da suka addabi yankin Arewa maso Yammaci na Najeriya.
Karamin ministan tsaro Bello Matawalle ya raba takin zamani ga mambobin jam'iyyar APC a jihar Zamfara. Tsohon gwamnan na jihar ya raba tirela 15.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi Allah wadai da kisan Sarkin Gobir hakimin Gatawa, Isah Bawa, ya ce ba zai yiwu makasan basaraken su ci bulus ba.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya ba da tallafin tsabar kudi N20m ga mutanen da ambaliyar ruwa ta ritsa da su. Ya bukaci su rungumi kaddara.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa jami'an tsaron kasar nan na bukatar akalla alburusai miliyan 350 domin gudanar da ayyukan yaki da ta'addanci a duk shekara.
Daga karshe, Kungiyar ECOWAS ta yi magana kan zanga-zangar da ake yi a Najeriya inda ta jajantawa wadanda suka rasa rayukansu tare da ba da shawara.
Matawalle
Samu kari