Matawalle
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya sanar da shugaban masa Bola Tinubu zargin da ake yiwa karamin ministan tsaro, Bello Matawalle.
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana yadda ya taimakawa Dauda Lawal da muƙamin hadiminsa wurin samun fasfo da EFCC ta kwace masa lokacin mulkinsa.
Jam'iyyar APC reshen Zamfara ta roki Bola Tinubu ya sanya dokar ta baci a jihar saboda matsalar ta'addanci inda ta zargi Gwamna Dauda Lawal da kawo cikas.
Wata kungiyar matasan jam'iyyar APC ta soki Gwamna Dauda Lawal game da zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle kan ta'addanci a jihar Zamfara.
Ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya yi martani kan zargin da gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle yake yi masa na daukar nauyin 'yan bindiga.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce bayanai sun nuna tsohon gwamnan da ya gada, Bello Matawalle na da hannu dumu-dumu a harkokin ƴan fashin dajin jihar.
Wata kungiyar dattawan jihar Zamfara ta shawarci gwamnan jihar Dauda Lawal da ya mayar da hankali wajen sauke nauyin da ke kansa maimakon sukar Bello Matawalle.
Gwamna Dauda Lawal ya bayyana cewa ko sisi bai taras ba a bautul malin jihar Zamfara a lokacin da ya karɓi mulki daga magabacinsa, Muhammad Bello Matawalle.
A wannan labarin, hukumar tsaron kasar nan (DHQ) ta bayyana cewa labarin wata matar sojan ruwa, Hussaina ya zo mata ma zargin yi wa mijinta rashin adalci
Matawalle
Samu kari