Lafiya Uwar Jiki
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta kakaba tsarin ba aiki ba biyan albashi ga kungiyar likitocin Najeriya masu son sanin makamar aiki bayan shiga yajin aiki
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin Gombe ta sanya daliban tsangaya akalla 1000 a tsarin inshorar lafiya domin saukaka masu samun kula da lafiyarsu.
Masu fama da ciwon sukari a Najeriya sun koka kan yadda magunguna da kayan abinci ke gagararsu sakamakon tsadar da suka yi. Sun nemi taimakon Shugaba Bola Tinubu.
Gwamnatin jihar Ribas ta gargadi kungiyoyin addini da sauran kungiyoyi masu zaman kansu da su daina ba mazauna yankin tallafi duba lafiyar jama'a kyauta.
Mutane biyar yan gida daya sun mutu bayan sun sha miyar gishirin lalle a Sokoto yayin da biyu ke kwance a gadon asibiti. Kwamishinar lafiya ta tabbatar da lamarin.
Cibiyar dakile yaduwar cututtuka ta Najeriya (NCDC) ta ce an sami rahoton bullar cutar kyandar biri a mutane 39 yayin da ta dauki matakan gaggawa.
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta sanar da bullar cutar kyandar biri da aka fi sani da mpox a Jamhuriyar Congo da wasu kasashen Afirka. Ta yi cikakken bayani a bidiyo.
Gwamnatin tarayya ta kafa sabuwar dokar hana likitoci tafiya kasashen waje domin yin ayyuka. Ministan lafiya, Farfesa Muhammad Pate ne ya fadi haka.
Kwamitin lafiya na Kano da ofishin mashawarcin gwamnan Kano a kan harkokin tsaro sun fara tattaunawa da jagororin 'yan daba a jihar domin maganta fadan daba.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari