Lafiya Uwar Jiki
Yayin da ake yada rade-radin rashin lafiyar ministan kudi, Wale Edun, Fadar shugaban kasa ta fitar da sanarwa kan lamarin inda ta tabbatar ya bar Najeriya.
Shugaban Amurka, Donald Trump zai koma asibiti domin duba lafiyarsa karo na biyu a shekara daya. Fadar White House bata bayyana me ke damun Trump ba.
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa cutar Chikungunyana kara yaduwa a wasu kasashe duk da an samu saukin yaduwarta a wasu yankunan duniya.
Kungiyar USLEPSA ta yaba wa gwamnan Kaduna, Uba Sani kan kaddamar da shirin bayar da agajin gaggawa a jihar. Uba Sani ya ce shirin zai shafi kowa da kowa.
An cin ma yarjejeniya da za ta ba kasashe masu matsakaicin karfi samun allurar da za ta yi maganin cutar Kanjamau. Za a sayar da allurar a farashi mai rahusa.
Hamshakin attajirin nan dan kasar Amurka, Bill Gates ya bayyana irin hadarin lafiya da iya jawo asarar rayukan kanan yara da ake fuskanta a Arewacin Najeriya.
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci mutane su kiyaye matakan lafiya domin gujewa kamuwa da zazzabi mai tsanani da ke sa zubar da jini, ta fitar da matakai uku.
Gwamnatin Tarayya ta fara bincike kan cutar da ke cin naman jiki da ta kashe mutane bakwai a Malabu, jihar Adamawa, yayin da ake zargin Buruli Ulcer ce.
Hukumar NCDC ta ce sakamakon gwaje-gwajen da aka yi wa wasu mutane biyu a Abuja ya nuna cewa ba sa dauke da cutar Ebola ko Marburg. Ta gargadi jihohin Najeriya.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari